Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida Amurka
Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai Afrika
Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84% Labarai
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031 Wasanni
Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana Afrika

Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026

Posted on January 14, 2026January 14, 2026 By Bala Hassan No Comments on Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026
Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026

Shugaban kungiyoyin Magoya Bayan Kwallon Kafa ta Najeriya reshen jihar Bauchi Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce Najeriya zata iya samun nasara akan Ƙasar Moroko AFCON 2025. Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce la’akari da yadda tawagar Najeriya suka taka rawar gani a Wasanni su na baya a gasar cin kofin kasashen Afirka tun daga…

Ci Gaba Da Karatu “Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.” »

Wasanni

Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
Published: January 14, 2026 at 9:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
Published: January 14, 2026 at 9:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake LegasPublished: January 14, 2026 at 9:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane shida sun rasa rayukansu yayin da wata babbar mota dauke da yashi ta kutsa cikin wani coci a yankin Epe na Jihar Lagos da yammacin Litinin. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 8:30 na dare a titin Hospital Road, lokacin da motar ke gangarowa zuwa zagaye (roundabout) sai birkinta ya…

Ci Gaba Da Karatu “Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas” »

Najeriya

An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC
Published: January 14, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC
Published: January 14, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APCPublished: January 14, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An kaddamar da shirin rajistar mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta hanyar zamani a jihar Gombe, karkashin jagorancin Gwamnan jihar, Muhammadu Inuwa Yahaya. Da yake kaddamar da shirin, Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci daukacin mambobin jam’iyyar da su koma mazabunsu domin yin rajistar yadda ya kamata ya kuma jaddada cewa mallakar Katin Zabe na…

Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC” »

Siyasa

Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu
Published: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Posted on January 14, 2026January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu
Published: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026
Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya RasuPublished: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Allah ya yiwa fitaccen ɗan jarida Surajo Dalhatu Sifawa Sokoto rasuwa a cikin daren wannan yini na Laraba. A cikin wata sanarwar da shugaban kungiyar yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen jihar Sokoto Usman Binji ya fitar a yau, an bayyana alhinin ilahirin ƴaƴan ƙungiyar kuma ta mika saƙon ta’aziyyarta ga iyalai da ƴan uwa…

Ci Gaba Da Karatu “Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu” »

Najeriya

Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano
Published: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano
Published: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A KanoPublished: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da asibitocin jihar Kano ta bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan mutuwar wata matar aure mai suna Aishatu Umar, wadda ake zargin ta rasu sakamakon sakaci a aikin likitanci bayan an yi mata tiyata a asibitin Abubakar Imam. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’ar hulɗa da jama’a…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano” »

Najeriya

Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka
Published: January 14, 2026 at 5:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka
Published: January 14, 2026 at 5:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar AmurkaPublished: January 14, 2026 at 5:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu gabatar da kara a ma’aikatar shari’ar Amurka sun yi murabus ana tsaka da tashin hankali game da kisan da Jami’an shige da fice na ICE suka yi wa wata mata a jihar Minnesota. A kalla masu gabatar da kara 6 ne suka yi murabus a jihar Minnesota, kuma masu lura da harkoki da dama…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka” »

Amurka

Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran
Published: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran
Published: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A IranPublished: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bukaci ‘yan Iran da su ci gaba da zanga-zanga, kuma su tuna da sunayen mutanen da ke gallaza musu, inda ya ce taimako na tafe, yayin da hukumomin Iran ke ci gaba da tsaurara matakai a kan su. Trump ya ce ya soke duk wata tattaunawa da jami’an Iran har…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran” »

Labarai, Tsaro

An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda
Published: January 14, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda
Published: January 14, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar UgandaPublished: January 14, 2026 at 5:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Uganda sun yanke hanyar sadarwa ta internet, kuma suka dakile hanyoyin wayar tarho a fadin kasar ranar Talata, kwanaki biyu kafin zaben da shugaba yoweri Museveni ke neman zarcewa a karo na 7, bayan da ya shafe shekaru 40 yana mulki. Ma’aikatar sadarwa ta Uganda ta bawa kamfanonin da ke samar da internet umarni…

Ci Gaba Da Karatu “An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda” »

Siyasa

Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki
Published: January 14, 2026 at 12:16 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 14, 2026 By Bala Hassan No Comments on Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki
Published: January 14, 2026 at 12:16 AM | By: Bala Hassan
Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan YakiPublished: January 14, 2026 at 12:16 AM | By: Bala Hassan

Amurka ta baiwa Najeriya wasu muhimman kayan yaki, domin taimakawa ayyukan da kasar take yi, kamar yadda rundunar sojin Amurka mai kula da shiyyar Afrika mai lakabin AFRICOM ta fada a yau talata. Wannan kayayyakin yakin suna zuwa ne bayan da Amurka ta kaddamar da hari da ta auna kan mayakan ISIS a yankin arewa…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi
Published: January 14, 2026 at 12:06 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 14, 2026 By Bala Hassan No Comments on Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi
Published: January 14, 2026 at 12:06 AM | By: Bala Hassan
Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin MakamashiPublished: January 14, 2026 at 12:06 AM | By: Bala Hassan

Nigeria zata bude asusun dala bilyan biyu, domin samarda kudaden da kasar zata yi amfani da su wajen habaka sashin makamashi da bashi dogaro da mai. Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu wanda ya bayyana haka a ranar talata, yace dokin da masu zuba jari suka nuna wajen sayen hannayen jarin da kasar ta fitar a…

Ci Gaba Da Karatu “Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 81 82 83 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya Kimiya
  • Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11 Najeriya
  • Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade Afrika
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya Labarai
  • Fafaroma Leo Yayi Allah Wadai Bisa Karuwar Yake Yaken Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
  • Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.