Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
Shugaban kungiyoyin Magoya Bayan Kwallon Kafa ta Najeriya reshen jihar Bauchi Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce Najeriya zata iya samun nasara akan Ƙasar Moroko AFCON 2025. Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce la’akari da yadda tawagar Najeriya suka taka rawar gani a Wasanni su na baya a gasar cin kofin kasashen Afirka tun daga…
Ci Gaba Da Karatu “Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.” »

