Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique Labarai
Kasar Belarus Zata Taffawa Jamhuriyar Nijar Afrika
An Bude Makarantu A Najeriya Najeriya
Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio) Labarai
An Yi Fashin Kaguwa Da Dodon-Kodi Na Miliyoyin Dalar Amurka Amurka

Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel
Published: December 4, 2025 at 8:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 4, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel
Published: December 4, 2025 at 8:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A SahelPublished: December 4, 2025 at 8:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Mai bawa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya gargadi cewa dole ne a kare tsarin dimokraɗiyyar Najeriya, kasancewarta kasa daya tilo da take aiwatar da demokraɗiyya a duk yankin Sahel, inda rikice rikicen siyasa da juyin mulki suka yi kamari. Ribadu ya yi wannan jawabi ne a Abuja, a wani taron…

Ci Gaba Da Karatu “Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro
Published: December 4, 2025 at 4:45 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 4, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro
Published: December 4, 2025 at 4:45 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan TsaroPublished: December 4, 2025 at 4:45 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Sabon Ministan tsaron Najeriya ya sha rantsuwar kama aiki. An rantsar da tsohon babban hafsan tsaron ne a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a yau Alhamis, kwana ɗaya bayan da Majalisar Dattawa ta wanke shi, bayan shafe kusan sa’o’i biyar suna yi masa tambayoyi yayin tantance shi.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.
Published: December 4, 2025 at 3:50 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.
Published: December 4, 2025 at 3:50 PM | By: Bala Hassan
FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.Published: December 4, 2025 at 3:50 PM | By: Bala Hassan

FIFA Ta Tabbatar Da Ranar 15 Ga Disamba Don Sakin Sunayen ‘Yan Wasa Kafin AFCON 2025 FIFA ta sanar da cewa mika sunayen ‘yan wasa na gasar cin kofin kasashen Afirka ta CAF (AFCON) ta Morocco 2025 zai fara a hukumance a ranar 15 ga Disamba 2025, bayan shawarwari masu amfani” da akayi da masu…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.” »

Wasanni

Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa
Published: December 4, 2025 at 2:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 4, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa
Published: December 4, 2025 at 2:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga MajalisaPublished: December 4, 2025 at 2:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan tsohon shugaban rundunar sojin kasa, Janar Abdulrahman Dambazau (rtd) da kuma tsohon shugaban mulkin rikon kwarya na Jihar Rivers, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (rtd), domin nada su a matsayin jakadu a sabon jerin sunayen da aka tura wa Majalisar Dattawa. Tinubu, wanda a baya ya tura sunayen jakadu…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025
Published: December 4, 2025 at 10:36 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Posted on December 4, 2025December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025
Published: December 4, 2025 at 10:36 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025
CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025Published: December 4, 2025 at 10:36 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

AFCON 2025: Super Eagles Za Ta Fuskanci Babban Tara Saboda Sabbin Dokokin CAF. Super Eagles na Najeriya da wasu kasashe da dama da suke cikin Gasar cin Kofin kasashen Afirka na 2025 da za’ayi a Morocco suna fuskantar babban tara bayan da Hukumar kwallon kafa ta Afirka (CAF) ta bayyana sabbin dokokin Gasar. Kodayake Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025” »

Wasanni

Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai
Published: December 3, 2025 at 11:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Posted on December 3, 2025December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai
Published: December 3, 2025 at 11:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025
Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanaiPublished: December 3, 2025 at 11:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Gwamnatin Jihar Bauchi dake tarayyar Najeriya ta kaddamar da Kwamitin Cibiyar Koyon Harkokin Ma’adinai ta Alkaleri, Jihar Bauchi (MIABAS). A yayin bikin kaddamarwar, Kwamishinan Harkokin Habaka Ma’adinai, Hon. Mohammed Maiwada Bello, ya yabawa hangen nesa da jagorancin Gwamnan Bala Mohammed, yana cewa cibiyar babban ginshiki ce da za ta inganta bincike, horaswa da kuma ƙwarewa…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai” »

Labarai

Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco
Published: December 3, 2025 at 10:37 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Posted on December 3, 2025December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco
Published: December 3, 2025 at 10:37 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025
Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona DecoPublished: December 3, 2025 at 10:37 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Daraktan wasanni na Barcelona, Deco, ya dakatar da tattaunawa game da yiwuwar amfani da damar da MLS ke da ita ta na daukan dan wasan Inter Miami, Lionel Messi a matsayin aro, yana mai cewa hakan ba zai yiwu ba. Maganar komawar Lionel Messi Turai a matsayin aro na ɗan gajeren lokaci a lokacin hutun…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco” »

Wasanni

Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada
Published: December 3, 2025 at 8:42 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Posted on December 3, 2025December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada
Published: December 3, 2025 at 8:42 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025
Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya BadaPublished: December 3, 2025 at 8:42 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

‘Yan majalisun dokokin tarayya a nan Amurka su na kara zafafa neman binciken sakataren tsaro Pete Hegseth, dangane da wani lamari na bude wuta a karo na biyu a kan wani jirgin ruwan da aka kai ma farmaki daga farko, matakin da idan ya tabbata zai zamo abinda ya karya dokar yaki da kuma dokokin…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada” »

Amurka

Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu
Published: December 3, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu
Published: December 3, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane BiyuPublished: December 3, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

A halin da ake ciki, Hamas ta mika ma Isra’ila gawar daya daga cikin mutane biyu  da suka rage cikin wadanda ta yi garkuwa da su a yau laraba, a yayin da Isra’ila ke cewa zata bude bakin iyakar Rafah da ta hada Gaza da kasar Masar da zarar ta samu sauran gawarwakin da suka…

Ci Gaba Da Karatu “Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu” »

Sauran Duniya

RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur
Published: December 3, 2025 at 8:21 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur
Published: December 3, 2025 at 8:21 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna  A Yankin DarfurPublished: December 3, 2025 at 8:21 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Shaidun gani da ido, da ma’aikatan agaji da kuma kwararru sun yi zargin cewa rundunar sojojin wucin gadi ta RSF ta kasar Sudan, tana yin garkuwa da mazauna wuraren da ta kama a yankin Darfur tana neman sai ‘yan’uwansu sun biya diyya kafin ta sake su. Shaidun suka ce wadanda suka kasa biya, ana kashe…

Ci Gaba Da Karatu “RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 87 88 89 … 101 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama
  • Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani
  • Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi
  • Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi
  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai Amurka
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno Labarai
  • Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan Labarai
  • ‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
  • Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP Labarai
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
  • Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.