Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasar Sham Ta Sallami Wasu Fararen Hula Labarai
An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya Tsaro
An Sace Masu Ibada A Wata Majami’ar Ecwa A Jihar Kogi Tsaro
Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya

Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A Gaza
Published: December 3, 2025 at 8:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A Gaza
Published: December 3, 2025 at 8:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A GazaPublished: December 3, 2025 at 8:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Babban sakataren MDD, Antonio Guterres, yace akwai babban kuskure kan yadda Isra’ila ta gudanar da farmakin soja a zirin Gaza, kuma akwai kwakkwarar shaidar cewa ta aikata laifuffukan yaki a lokacin hare-haren. Da yake magana yau laraba a wajen wani taron da kamfanin dillancin labarai na Reuters ke shiryawa, Mr. Guterres yace an yi biris…

Ci Gaba Da Karatu “Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A Gaza” »

Labarai

Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’a
Published: December 3, 2025 at 5:57 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 3, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’a
Published: December 3, 2025 at 5:57 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’aPublished: December 3, 2025 at 5:57 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugabannin Fulani a Jihar Nejan Nigeria sun koka akan yadda suka ce Jami’an Tsaron ‘Yan-banga na cin zarafin Fulanin ba tare da tantance mai laifi ko mara laifi. Wannan dai yana zuwa ne bayan da aka yi zargin wasu ‘yan bindiga a yankin karamar Hukumar Mashegu sun ci zarafin shugaban kungiyar makiyaya ta Miyatti Allah…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’a” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu
Published: December 3, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu
Published: December 3, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin TinubuPublished: December 3, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Gwamnatin Tarayya ta jaddada cewa gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta himmatu wajen tabbatar da ‘yancin ‘yan jarida, kare dimokiraɗiyya, da tabbatar da tsaro a fagen yaɗa labarai a Najeriya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a Taron Shekara-shekara na Cibiyar ‘Yan Jarida ta Duniya…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu” »

Labarai

Majalisar Dattawa Ta Wanke Janar Christopher Musa A Matsayin Minista
Published: December 3, 2025 at 5:26 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 3, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Majalisar Dattawa Ta Wanke Janar Christopher Musa A Matsayin Minista
Published: December 3, 2025 at 5:26 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Majalisar Dattawa Ta Wanke Janar Christopher Musa A Matsayin MinistaPublished: December 3, 2025 at 5:26 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Majalisar Dattawa ta amince da Janar Christopher Musa a matsayin Ministan Tsaron Najeriya. A wata sanarwa Mr. Bayo Onanuga ya bayyana cewa, Majalisar Dattawa ta tabbatar da tsohon Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, a matsayin Ministan Tsaron kasar. Majalisar ta amince da nadin Musa ne a ranar Laraba bayan wani tsauraran zaman tantancewa…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dattawa Ta Wanke Janar Christopher Musa A Matsayin Minista” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A Kano
Published: December 3, 2025 at 3:14 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 3, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A Kano
Published: December 3, 2025 at 3:14 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A KanoPublished: December 3, 2025 at 3:14 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana shirin gwamnatin sa na siyo jirage marasa matuka da kayan aikin sa’ido da saurin mayar da martani domin kare mazauna iyakokin Kano da Katsina daga hareharen ’yan ta’adda Wannan ya zo ne yayin da gwamnan ke duba shirin Joint Task Force (JTF) wajen tunkarar hareharen kwanan…

Ci Gaba Da Karatu “Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A Kano” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

“Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”
Published: December 3, 2025 at 3:10 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 3, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on “Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”
Published: December 3, 2025 at 3:10 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
“Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”Published: December 3, 2025 at 3:10 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

“Sulhu da ‘yan bindiga, Boko Haram, da duk wani dan ta’adda shine mafita a Najeriya” Rt. Hon. Aminu Abdulfatah. (Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna). Mun gani ai yake yake da akeyi a duniya, kamar na Ukraine da Rasha, Falasdin da Izra’il duk yanzu sulhu ake kokarin yi domin asamu mafita. Don haka ya kamata…

Ci Gaba Da Karatu ““Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro”” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.
Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.
Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan
FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan

FIFA na ci gaba da fadada dokokin VAR don gasar cin kofin duniya ta 2026, gami da ba da damar yin bita kan shawarwarin bugun kusurwa. FIFA na shirin gabatar da babban haɓakawa ga tsarin Mataimakin Alkalin wasa na Bidiyo (VAR) a gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026, duk da cewa da farko…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.” »

Wasanni

Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL
Published: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL
Published: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFLPublished: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

An Zabi Gwarzuwar ‘Yar Wasa na Gasar Firimiyar lig na Mata NWFL 2025/26 Makon Farko. An zabi Janet Akekoromowei, ‘yar wasan gaba ta Bayelsa Queens a matsayin gwarzuwar ‘yar wasa a gasar Firimiyar lig na Mata NWFL, ta Najeriya. Janet ta samu kuri’u 1209, inda ta doke ‘yar wasan tsakiya ta Nasarawa Amazons, Hembafan Ayatsea…

Ci Gaba Da Karatu “Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL” »

Wasanni

Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus
Published: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus
Published: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan
Kocin Ranchers Bees Ya Yi MurabusPublished: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan

Kocin Bassey Ya Yi Murabus Daga Ranchers Bees, Babban Kocin Kungiyar Kwallon Kafa ta Ranchers Bees, Kaduna, Patrick Bassey ya yi murabus nan take, in da bayyana damuwarsa game da matsalolin tsaro, rashin kyawun yanayin walwala da kuma ci gaba da tsoma baki a harkokin horaswa daga shugabannin kungiyar. A cikin wata takardar ya rubuta…

Ci Gaba Da Karatu “Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus” »

Wasanni

Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja
Published: December 2, 2025 at 9:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 2, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja
Published: December 2, 2025 at 9:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon SojaPublished: December 2, 2025 at 9:56 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya zabi wani tsohon babban Hafsan Sojoji ya maye gurbin ministan tsaron Kasar wanda yayi murbus jiya Litinin, a lokacin da akasami karin sace sacen mutane, da hare haren ‘yan ta’addar dake ikirarin Musulunci a Arewacin Kasar, lamari da ya kai ga shugaban kasar ayyana dokar tabaci. Dan shekaru 58…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 88 89 90 … 101 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama
  • Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani
  • Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi
  • Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi
  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shugaban Kasar Najeriya Ya Gabatar Da Kudi Fiye Da Naira Triliyan 58 A Matsayin Kasafin 2026 Najeriya
  • Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi Tinubu Najeriya
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata Labarai
  • Muhawara Mai Zafi Tsakanin APC da ADC Shirye-Shirye
  • Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai Labarai
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe, Labarai
  • ‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.