Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu
Iran ta harbo jiragen yakin Amurka guda biyu cikin kasar da kuma a yankin Gulf a jiya jumm’a, kamar yadda jami’an Iran da Amurka suka fada, an ceto matuka jiragen su biyu, amma har yanzu ba gano na ukun su, wadda dakarun Iran suke farautarsa. Lamarin ya nuna kasadar da jiragen yakin Amurka da Isra’ila…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu” »

