Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika
Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya Labarai
Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida Wasanni
Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu Afrika
Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran Afrika

Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
Published: April 29, 2026 at 2:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
Published: April 29, 2026 at 2:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A KanoPublished: April 29, 2026 at 2:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Kano ta sanar da shirye-shiryen auren gata ga mutane dubu 3,000. Gwamnatin Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta sanar da wani babban shiri na jin ƙai ga al’umma, inda za ta aurar da mutane dubu 3,000 a lokaci guda, wanda ya ƙunshi maza 1,500 da mata 1,500. Sanarwar hakan ne ƙunshe cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano” »

Afrika, Najeriya, Nishadi

Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
Published: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Posted on April 29, 2026April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
Published: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026
Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David MarkPublished: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Kotun Tarayya ta hana INEC amincewa da tarukan jam’iyyar ADC da kwamitin Mark ya shirya Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a Najeriya ta umarci Hukumar Zabe ta  (INEC) a kasar da kada ta amince ko ta shiga cikin duk wani taron zaɓen shugabannin jihohi (state congresses) da kwamitocin da shugabancin rikon ƙwarya na…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
Published: April 29, 2026 at 1:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
Published: April 29, 2026 at 1:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan GombePublished: April 29, 2026 at 1:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yau Laraba matasan gidan Professor Isa Ali Pantami da suka hada mishi fiye da Naira miliyan sittin (N60,000,000) kudin siyan form din tsayawa takara sun cika burinsu na siyan form din. Idan baku manta ba a ranar Jumma’a da ta gabata Matasan da Professor Isa Ali Ibrahim (Pantami), CON, PhD, yayi silar taimakon rayuwarsu…

Ci Gaba Da Karatu “Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Posted on April 28, 2026April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026
NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON), ta ce a ranar 3 ga watan Mayun shekarar 2026 ne za a fara jigilar maniyyata daga Najeriya zuwa Kasar Saudiyya, domin gudanar da ibadar aikin Hajjin bana. NAHCON ta sanar da hakan ne ta cikin wata sanarwa da Mataimakiyar Daraktan Yaɗa Labarai, Fatima Sanda Usara, ta…

Ci Gaba Da Karatu “NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa
Published: April 28, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa
Published: April 28, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban KasaPublished: April 28, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Ikeja a jihar Legas, James Faleke, ya karɓi fom ɗin na gani Ina so da na tsayawa takara na jam’iyyar APC a madadin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu gabanin zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Majiyoyi sun rawaito cewa, sakataren tsare-tsare na ƙasa na APC, Suleiman Argungu, ne ya…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
Published: April 27, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
Published: April 27, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa SaudiyaPublished: April 27, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta jinjina wa Masarautar Saudiyya bisa samar da gurbin karatu na kyauta ga daliban Najeriya su 50 domin karantar fannin man fetur da ma’adanan kasa. Ministan Yada Labarai da Wayar da Kan Al’umma, Mohammed Idris, ne ya bayyana hakan yayin da ya karbi bakuncin Jakadan Saudiyya a Najeriya, Yousef Bin Mohammed Al-Balawi,…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura
Published: April 27, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura
Published: April 27, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da BaburaPublished: April 27, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar asusun yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ta miƙa gudunmawar babura guda 45 ga gwamnatin jihar Bauchi. Wannan mataki na nufin Karfafa ayyukan kiwon lafiya, musamman a yankunan karkara da ke da wahalar isa gare su. ​Wadannan babura za su zama silar sauƙaƙa ayyukan jami’an lafiya ta hanyoyin ​Isar da Rigakafi tabbatar da cewa…

Ci Gaba Da Karatu “UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Najeriya

‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
Published: April 27, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
Published: April 27, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A KanoPublished: April 27, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ƴan Daba sun kai farmaki kasuwar siyar da wayoyi ta farm center dake Kano da tsakar rana. Wata majiya a kasuwar ta shaidawa Manema labarai cewa, ƴan daban, wadanda ake zargin sun halarci taron siyasa na dan takarar Sanata a Kano ta Tsakiya, A.A Zaura, sun farmaki wajen siyar da wayar na Yoyo Plaza…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa, Tsaro

Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
Published: April 27, 2026 at 1:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
Published: April 27, 2026 at 1:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan KanoPublished: April 27, 2026 at 1:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta tabbatar da nadin Alhaji Murtala Sule Garo a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan jihar, bayan gudanar da tantancewa ta musamman a ranar Litinin. Wannan mataki ya biyo bayan takardar da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya aika wa majalisar, yana neman amincewarsu don cike gurbi na biyu mafi girma a jihar. A…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci
Published: April 27, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci
Published: April 27, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin TalauciPublished: April 27, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta na yaƙi da talauci tare da samar da hanyoyin inganta rayuwar ’yan ƙasa, musamman ma mazauna karkara waɗanda ayyukan ci gaba ba su cika isa gare su ba. Babban Manajan Shirin GEEP 3.0 na “FarmerMoni” karkashin tsarin ‘Renewed Hope’, Hamza Ibrahim-Baba, shi ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara Najeriya
  • Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa Amurka
  • Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran Afrika
  • Sojin Najeriya Da ‘Yan Ta’adda Sunyi Taho Mugama Najeriya
  • Da Arzikin Mu: Bamu Ba Bautawa Turawan Yamma Afrika
  • Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700 Labarai
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.