Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran Amurka
Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu Sauran Duniya
Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa Afrika

Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu
Published: April 4, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu
Published: April 4, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka BiyuPublished: April 4, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta harbo jiragen yakin Amurka guda biyu cikin kasar da kuma a yankin Gulf a jiya jumm’a, kamar yadda jami’an Iran da Amurka suka fada, an ceto matuka jiragen su biyu, amma har yanzu ba gano na ukun su, wadda dakarun Iran suke farautarsa. Lamarin ya nuna kasadar da jiragen yakin Amurka da Isra’ila…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka
Published: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka
Published: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin DokaPublished: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar ‘yan sanda a jihar Filato ta ja kunnen al’ummar yankin Jos ta Arewa kan su tabbatar sun shige gidajen su kafin karfe uku na yamma. Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Filato, Alfred Alabo yace jami’an tsaro zasu aiwatar da umurnin da gwamnatin jihar ta bayar na hana fita daga karfe uku…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia
Published: April 4, 2026 at 6:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia
Published: April 4, 2026 at 6:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi ArabiaPublished: April 4, 2026 at 6:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime Ministan Italiya, Georgia Maloney ta sauka Saudi Arabia a ranar Jumma’a, a wata ziyarar da ba’a bayyana ba, da zai kai ta Qatar, da kuma hadaddiyar daular larabawa, kamar yadda wani jami’in gwamnati ya fada. Prime Ministar Meloni ta yayi balaguro zuwa Jeddah, a ziyarar farko irinta da wani jami’i daga kungiyar tarayyar turai…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale
Published: April 3, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale
Published: April 3, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar KalubalePublished: April 3, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar tsaro ta NATO ta sha fuskantar kalubale a baya baya nan da suka kai ga kusan wargajewarta, kama daga yakin Ukraine, da kuma tankiya da suka hada da matsin lamba da zage zage daga shugaban Amurka Donald Trump, wanda yake tababar ainihin muradunta, kai, ya ma yi barzanar zai kwace yankin Greenland. Amma yakin…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran
Published: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran
Published: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Harbo Jirgin Yakin Amurka A IranPublished: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An harbo jirgin yakin Amurka a sararin samaniyar Iran, kuma an fara aikin ceto wadda tuni yasa aka gano daya daga cikin matuka jirgin bayan da yayi amfani da laimar tsira, kamar yadda wani jami’in Amurka ya gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters, lamari irinsa na farko da aka sani tun bayan kaddamar da yakin…

Ci Gaba Da Karatu “An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
Published: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
Published: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar UgandaPublished: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani mutum dauke da adda ya hallaka yara hudu a wata makarantar nursery ta yara a Kamafala, babban birnin kasar Uganda a jiya Alhamis. Mutumin ya samu shiga makarantar ne ta hanyar yin basaja a matsayin daya daga cikin iyayen yaran, a cewar wata jarida mai suna Daily Monitor. Da farko ya shiga ofishin shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
Published: April 3, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
Published: April 3, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin KasarPublished: April 3, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth ya kori shugaban sojojin kasar Randy George a jiya Alhamis, kamar yadda wasu jami’an tsaro su biyo da wata majiya dake da masaniya kan abun suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Hegseth, wanda da ke yada shirye shirye a kafar yada labarai ta Fox News yayi azama wajen sauya…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
Published: April 3, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Posted on April 3, 2026April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
Published: April 3, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026
Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin IranPublished: April 3, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Gwamman kwararru a fannin dokokin kasa da kasa a Amurka sun sa hannun kan budaddiyar wasika dake cewa harin da Amurka ta kaiwa Iran zai iya zama laifi na karya dokar yaki, bayan da shugaba Donald Trump ya jaddada barazanar sa a wannan makon na kai hari kan cibiyar makamashi, da cibiyar tace ruwan sha…

Ci Gaba Da Karatu “Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
Published: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Posted on April 3, 2026April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
Published: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026
Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan YakiPublished: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai gabatar da kuri’a ranar Jumu’a kan kudurin da kasar Bahrain ta gabatar na kariya ga jigilar kayayyakin kasuwanci a ciki da kewayen mashigin ruwa na Hormuz, a cewar jakadu, amma China dake da damar ikon hanawa, ta nuna karara rashin goyon bayan ta ga bada damar amfani da…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Published: April 3, 2026 at 9:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Published: April 3, 2026 at 9:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon MakamashiPublished: April 3, 2026 at 9:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashe da dama na neman hanyar da za’a bi su ci gaba da zirga-zirgar dakon makamashi ta mashigin ruwa na Hormuz a jiya Alhamis, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dau alwashin ci gaba da kaiwa Iran hare-hare masu tsanani, abinda ya jawo farashin mai ya kara tashi, kuma ya kawo matsi ga al’umma….

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 140 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasashe Biyar Zasu Tura Sojoji Domin Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya A Gaza Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
  • Shugaba Tinubu ya mika sunayen Sabbin Shugabannin NMDPRA da NUPRC Bayan Murabus Din Farouk Ahmad Da Gbenga Komolafe Najeriya
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya Afrika
  • Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira Amurka
  • Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.