Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika
Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato Najeriya
Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani Afrika
‘Yan Sandan Bauchi Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Fashi da Makami A Gadau Afrika
Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi Najeriya

Galatasaray Ta Yi Watsi Da Tayin €150m Daga Al-Hilal Kan Victor Osimhen
Published: August 20, 2026 at 5:41 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 20, 2026 By Bala Hassan No Comments on Galatasaray Ta Yi Watsi Da Tayin €150m Daga Al-Hilal Kan Victor Osimhen
Published: August 20, 2026 at 5:41 PM | By: Bala Hassan
Galatasaray Ta Yi Watsi Da Tayin €150m Daga Al-Hilal Kan Victor OsimhenPublished: August 20, 2026 at 5:41 PM | By: Bala Hassan

Galatasaray Ta Yi Watsi da Tayin €150m Daga Al-Hilal Kan Victor Osimhen Kungiyar Galatasaray ta Turkiyya ta yi watsi da tayin da ya kai Yuro miliyan 150 daga Al-Hilal ta Saudiyya domin daukar dan wasan gaba na Super Eagles, Victor Osimhen. A cewar rahoton BSN Sports, Al-Hilal ta nuna sha’awarta ta daukar Osimhen, wanda Galatasaray…

Ci Gaba Da Karatu “Galatasaray Ta Yi Watsi Da Tayin €150m Daga Al-Hilal Kan Victor Osimhen” »

Wasanni

NSC Ta Bai Wa Shugabannin NFF Sa’o’i 24 Su Yi Murabus
Published: August 20, 2026 at 2:53 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 20, 2026 By Bala Hassan No Comments on NSC Ta Bai Wa Shugabannin NFF Sa’o’i 24 Su Yi Murabus
Published: August 20, 2026 at 2:53 PM | By: Bala Hassan
NSC Ta Bai Wa Shugabannin NFF Sa’o’i 24 Su Yi MurabusPublished: August 20, 2026 at 2:53 PM | By: Bala Hassan

NSC Ta Bai Wa Shugabannin NFF Sa’o’i 24 Su Yi Murabus Hukumar Kula da Wasanni ta Kasa (NSC) ta bai wa shugabannin Hukumar Kwallon Kafa ta Najeriya (NFF) wa’adin sa’o’i 24 da su yi murabus daga mukamansu, kamar yadda rahoton Arise News ya bayyana. Rahoton ya zo ne a daidai lokacin da ake kara samun…

Ci Gaba Da Karatu “NSC Ta Bai Wa Shugabannin NFF Sa’o’i 24 Su Yi Murabus” »

Wasanni

Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe
Published: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe
Published: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar GombePublished: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan Jihar Gombe kuma Visitor na Jami’ar jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya amince da ƙarin Naira miliyan 148.762 a matsayin tallafin wata-wata ga Jami’ar Jihar Gombe, domin sauƙaƙa cikakken aiwatar da sabon tsarin albashi da aka fi sani da Consolidated Academic Tool Allowance (CATA). Ƙarin tallafin zai fara aiki ne daga Oktoba 2026, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu
Published: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu
Published: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin KaratuPublished: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin karkatar da kuɗaɗen da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kwato zuwa Asusun Bayar da Lamunin Karatu na Nijeriya (NELFUND), domin ƙara ƙarfafa shirin bayar da lamunin karatu ga ɗaliban manyan makarantu a ƙasar. Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ne ya bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi
Published: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi
Published: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike GurbiPublished: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta a Najeriya wato (INEC) ta tsayar da Asabar, 19 ga Satumba, 2026 a matsayin ranar da za a gudanar da zaɓen cike gurbin kujerar wakiltar Gombe/Kwami/Funakaye a Majalisar Wakilan Tarayya. Za a gudanar da zaɓen ne domin cike gurbin da ya samu sakamakon rasuwar ɗan majalisar da ke wakiltar…

Ci Gaba Da Karatu “Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Manchester United Na Dab Da Kammala Daukar Carlos Baleba Daga Brighton
Published: August 19, 2026 at 12:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: August 19, 2026

Posted on August 19, 2026August 19, 2026 By Bala Hassan No Comments on Manchester United Na Dab Da Kammala Daukar Carlos Baleba Daga Brighton
Published: August 19, 2026 at 12:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: August 19, 2026
Manchester United Na Dab Da Kammala Daukar Carlos Baleba Daga BrightonPublished: August 19, 2026 at 12:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: August 19, 2026

Manchester United Na Dab Da Kammala Daukar Carlos Baleba Manchester United na dab da kulla yarjejeniya da Brighton domin daukar dan wasan tsakiya na kasar Kamaru, Carlos Baleba. Rahoton da David Ornstein ya fitar ya ce United ta yi tayin kusan fam miliyan 60, tare da karin fam miliyan 5 a matsayin kudaden kari, wanda…

Ci Gaba Da Karatu “Manchester United Na Dab Da Kammala Daukar Carlos Baleba Daga Brighton” »

Wasanni

Arsenal Ba Ta Cikin Tattaunawa Kan Sayen Osimhen
Published: August 18, 2026 at 6:43 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 18, 2026 By Bala Hassan No Comments on Arsenal Ba Ta Cikin Tattaunawa Kan Sayen Osimhen
Published: August 18, 2026 at 6:43 PM | By: Bala Hassan
Arsenal Ba Ta Cikin Tattaunawa Kan Sayen OsimhenPublished: August 18, 2026 at 6:43 PM | By: Bala Hassan

OSIMHEN YA CI GABA DA ZAMA BURIN AL HILAL Dan wasan gaba na Super Eagles, Victor Osimhen, ya ci gaba da kasancewa babban burin kulob din Al Hilal na Saudi Arabia, kamar yadda mashahurin mai sharhi kan harkar kwallon kafa na Italiya, Gianluigi Longari, ya bayyana. Longari ya ce Al Hilal na ci gaba da…

Ci Gaba Da Karatu “Arsenal Ba Ta Cikin Tattaunawa Kan Sayen Osimhen” »

Wasanni

An Yi Barazanar Kaurace Wa Gasar Cin Kofin Duniya
Published: August 18, 2026 at 5:27 PM | By: Bala Hassan | Updated: August 18, 2026

Posted on August 18, 2026August 18, 2026 By Bala Hassan No Comments on An Yi Barazanar Kaurace Wa Gasar Cin Kofin Duniya
Published: August 18, 2026 at 5:27 PM | By: Bala Hassan | Updated: August 18, 2026
An Yi Barazanar Kaurace Wa Gasar Cin Kofin DuniyaPublished: August 18, 2026 at 5:27 PM | By: Bala Hassan | Updated: August 18, 2026

Ƙungiyoyin Kwallon Ƙafa Sun Ci Gaba da Janye Goyon Bayansu ga Infantino An bayyana cewa wasu ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa sun yi barazanar kaurace wa gasar cin kofin duniya idan shirin da aka gabatar ya ci gaba da kasancewa. Lamour ya soki Shugaban FIFA, Gianni Infantino, yayin da wani babban mai ba shi shawara, Carlos Cordeiro,…

Ci Gaba Da Karatu “An Yi Barazanar Kaurace Wa Gasar Cin Kofin Duniya” »

Labarai

Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba
Published: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba
Published: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin FargabaPublished: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Alhaji Musa Gurya wanda mazaunin kauyen Malala ne da ke karamar hukumar Dukku a jihar Gombe ya bayyana cewa rayuwarsa ta na cikin hatsari bayan wasu ‘yan ta’adda sun kai farmaki gidansu su ka kashe kaninsa amma shi Allah ya kubutar da shi bayan sun bi shi don kashe shi amma ba su samu nasara….

Ci Gaba Da Karatu “Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A Kaduna
Published: August 18, 2026 at 3:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A Kaduna
Published: August 18, 2026 at 3:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A KadunaPublished: August 18, 2026 at 3:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Kaduna State Climate Change and Accountability Mechanism (KADCCAM) ta yaba wa Ƙungiyar Noman Lambu ta Jihar Kaduna bisa ƙaddamar da dashen bishiyoyi 5,000 masu amfani ta fuskar tattalin arziki da waɗanda ba na tattalin arziki ba, a wani mataki na yaƙi da sauyin yanayi, farfaɗo da muhalli da kuma ƙarfafa juriyar al’umma. Shirin dashen…

Ci Gaba Da Karatu “KADCCAM Ta Yaba Da Shuka Bishiyoyi A Kaduna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 175 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki Labarai
  • Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel Afrika
  • Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa Najeriya
  • Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya Amurka
  • Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu Afrika
  • Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka Afrika
  • Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri Amurka
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.