Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye
Gwamnatin jihar Gombe ta sake nuna ƙudirin ta na inganta tsarin amfani da ƙasa da gudanar da harkokin filaye ta hanyar ƙaddamar da sabon ofishin Hukumar Tsarin Bayanan Kasa na Zamani (GOGIS) a Gundumar Shehu Abubakar. Da yake jawabi yayin ƙaddamar da ofishin, Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa sauye-sauyen da ake yi ta…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye” »

