Kungiyoyin Fararen Hula A Gombe Sun Bukaci A Bawa Mata Jagoranci
Yayin da shirye-shiryen babban zaɓen shekarar 2027 ke ƙara ƙarfi a Jihar Gombe, ƙungiyoyin fararen hula sun yi kira ga jam’iyyun siyasa da su ƙara ba mata dama a harkokin siyasa. Ƙungiyar Gombe Network of Civil Society Organizations, GONET, tare da Gombe Women Agenda, GWA, sun buƙaci jam’iyyun siyasa su nuna ƙuduri wajen haɗa mata…
Ci Gaba Da Karatu “Kungiyoyin Fararen Hula A Gombe Sun Bukaci A Bawa Mata Jagoranci” »

