Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL Wasanni
Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya Najeriya
Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka Amurka
Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya Labarai
Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya Labarai

Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya
Published: April 2, 2026 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya
Published: April 2, 2026 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar DuniyaPublished: April 2, 2026 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai ya ragu a jiya Laraba bayan Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Amurka za ta kawo ƙarshen yaƙin da take yi da Iran nan ba da jimawa ba. Farashin Man Brent ya faɗi da dala $2.81, wato kashi 2.7%, inda ya tsaya a $101.16 kowace ganga, bayan ya taɓa sauka zuwa $98.35…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya” »

Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York
Published: April 2, 2026 at 12:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York
Published: April 2, 2026 at 12:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New YorkPublished: April 2, 2026 at 12:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an yankin arewacin jihar New York sun tabbatar ranar Laraba cewa mutuwar wani ɗan gudun hijira daga Myanmar mai fama da matsalar gani ta kasance kisan kai, bayan ya ɓace na tsawon kwanaki da dama, wanda aka sako shi daga gidan yari zuwa hannun jami’an tsaron kan iyaka na Amurka. An gano gawar Nurul Amin…

Ci Gaba Da Karatu “Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela
Published: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela
Published: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban VenezuelaPublished: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta sanar a ranar Laraba cewa ta cire takunkumi da ta kakaba wa shugabar rikon ƙwarya ta Venezuela, Delcy Rodriguez, kamar yadda aka bayyana a shafin Ma’aikatar Kuɗi ta ƙasar. Wannan na zuwa ne kasa da watanni uku bayan sojojin Amurka sun kama tsohon shugaban ƙasar, Nicolas Maduro, a wani samame da suka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa
Published: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa
Published: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da AmurkawaPublished: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana a cikin wata wasiƙa da ya aika wa al’ummar Amurka cewa ƙasarsa ba ta da wata ƙiyayya ga talakawan Amurkawa, kamar yadda tashar Press TV ta ruwaito a ranar Laraba. Ya kuma ce a cikin wasiƙar, bayyana Iran a matsayin barazana “bai dace da gaskiyar lamari a tarihance…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah
Published: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah
Published: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar HezbollahPublished: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojojin Isra’ila sun sanar a ranar Laraba cewa sun kashe babban kwamandan ƙungiyar Hezbollah, Haj Youssef Ismail Hashem, wanda ake kallon hakan a matsayin babbar illa ga ƙungiyar tun bayan sake ɓarkewar faɗa da Isra’ila a farkon watan da ya gabata. Rundunar ruwan Isra’ila ce ta kashe Hashem, wanda ke jagorantar rundunar kudancin Hezbollah, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai
Published: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai
Published: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu WakilaiPublished: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Amurka JD Vance ya yi mu’amala da wasu wakilai ta hanyar masu shiga tsakani daga ƙasar Pakistan game da rikicin Iran har zuwa ranar Talata, a cewar wani mutum da ke da masaniya game da lamarin wanda ya shaida wa Reuters. Wannan na nuna yadda rawarsa ke ƙara faɗaɗa wajen ƙoƙarin samar da…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa
Published: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa
Published: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin GaggawaPublished: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka za ta “fice daga Iran cikin gaggawa” kuma za ta iya komawa domin kai “hare-hare lokaci zuwa lokaci” idan akwai bukata, a cewar shugaba Donald Trump, wanda ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba, sa’o’i kaɗan kafin ya gabatar da jawabi ga al’ummar ƙasar a daren laraba game da yaƙin. Yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya
Published: April 1, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya
Published: April 1, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa ZariyaPublished: April 1, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Darikar tijjaniya a Najeriya na ci gaba da nuna bukatar ganin gwamnatin Najeriya ta sako shehin Malami Sheik Sani Khalifa zariya da hukumomin kasar ke tsare dashi tun a watan disambar bara. A Wani Babban taro da Kungiyar ta tijjaniya ta gudanar ta Bukaci Hukumomin Najeriyar da su hanzarta Sakin shehin Malamin. Zargin alaka…

Ci Gaba Da Karatu “Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote
Published: April 1, 2026 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Posted on April 1, 2026April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote
Published: April 1, 2026 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026
Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta DangotePublished: April 1, 2026 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Gwamnatin tarayyar Najeriya da ta jihar Kano da kuma gidauniyar rukunin kamfanonin Dangote, sun cimma yarjejeniyar haɓakawa, tare da kula da babbar cibiyar koyon sana’o’i ta Dangote (Dangote Ultramodern Skills Acquisition Center) da ke birnin Kano. Wannan mataki dai na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Babban Sakataren Hukumar Ilimin Kimiyya da Fasaha ta…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A Najeriya
Published: April 1, 2026 at 5:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A Najeriya
Published: April 1, 2026 at 5:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A NajeriyaPublished: April 1, 2026 at 5:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Direbobin dakon Mai ta Najeriya Wato NUPENG ta rantsar da Sabon Shugabanta na Yankin Arewacin Najeriya a hedkwatar Kungiyar dake kaduna a dai dai lokacin da Direbobin Ke fama da Matsalar Rashin kyawun hanya a Kasar. Tun a baya dai Direbobin dakon man sun sha bayyana damuwarsu tare da nunawa Hukumomin Najeriyar matukar bukatarsu…

Ci Gaba Da Karatu “Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 10 11 12 … 140 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
  • Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO Labarai
  • Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume Labarai
  • Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya Labarai
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Afrika
  • Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka Afrika
  • Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.