Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
Ra’ayin Wani goggen Dan siyasa Ferfesa Rufa’i Ahmed Alkali a Najeriya Yayin da ake tunkarar zaɓen gama-gari na shekarar 2027, ana ta tattaunawa kan inda babbar barazanar siyasa za ta fito ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu. Wasu na ganin haɗaɗɗiyar adawa ce za ta zama ƙalubale. Amma wani nazari ya nuna cewa matsalar na…
Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe” »

