Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika
An Kara Wa’adin Zaman Kurkuku A Senegal Ga Masu Auren Jinsi Afrika
Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya Amurka
Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya Labarai
Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki Afrika
Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai

Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar Gwamna
Published: August 16, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar Gwamna
Published: August 16, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar GwamnaPublished: August 16, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta a Najeriya INEC, ta ayyana Gwamna Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Jihar Osun da aka gudanar ranar Asabar. Adeleke, wanda ya samu damar yin wa’adi na biyu, ya doke babban abokin hamayyarsa, Bola Oyebamiji na jam’iyyar APC. Jami’in tattara sakamakon zaɓen, Joshua Ogunwole, ne ya sanar…

Ci Gaba Da Karatu “Osun: Adeleke Ya Doke Oyebamiji, Ya Ci Gaba Da Rike Kujerar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Magoya Bayan Manchester United Sun Bukaci A Siyar da Bruno Fernandes Bayan Rashin Nasara A Kan AC Milan
Published: August 15, 2026 at 8:49 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 15, 2026 By Bala Hassan No Comments on Magoya Bayan Manchester United Sun Bukaci A Siyar da Bruno Fernandes Bayan Rashin Nasara A Kan AC Milan
Published: August 15, 2026 at 8:49 PM | By: Bala Hassan
Magoya Bayan Manchester United Sun Bukaci A Siyar da Bruno Fernandes Bayan Rashin Nasara A Kan AC MilanPublished: August 15, 2026 at 8:49 PM | By: Bala Hassan

Magoya Bayan Manchester United Sun Bukaci A Siyar da Bruno Fernandes Bayan Rashin Nasara a Kan AC Milan Wasu magoya bayan Manchester United sun bukaci kungiyar ta yi la’akari da sayar da kyaftininta, Bruno Fernandes, bayan abin da suka bayyana a matsayin rashin gamsarwa da ya nuna a wasan sada zumunta na share fage da…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Manchester United Sun Bukaci A Siyar da Bruno Fernandes Bayan Rashin Nasara A Kan AC Milan” »

Wasanni

Patrick Vieira Ya Cimma Yarjejeniyar Zama Sabon Kocin Senegal
Published: August 15, 2026 at 8:22 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 15, 2026 By Bala Hassan No Comments on Patrick Vieira Ya Cimma Yarjejeniyar Zama Sabon Kocin Senegal
Published: August 15, 2026 at 8:22 PM | By: Bala Hassan
Patrick Vieira Ya Cimma Yarjejeniyar Zama Sabon Kocin SenegalPublished: August 15, 2026 at 8:22 PM | By: Bala Hassan

Patrick Vieira Ya Cimma Yarjejeniyar Zama Sabon Kocin Senegal Tsohon ɗan wasan ƙasar Faransa, Patrick Vieira, ya cimma yarjejeniyar zama sabon babban kocin ƙungiyar ƙwallon ƙafar Senegal, Teranga Lions, bisa wani shirin dogon zango da hukumar ƙwallon ƙafar ƙasar ta tsara. Rahotanni sun ce Vieira ya amince da kwangilar shekaru huɗu da Hukumar Kwallon Kafar…

Ci Gaba Da Karatu “Patrick Vieira Ya Cimma Yarjejeniyar Zama Sabon Kocin Senegal” »

Wasanni

Al Hilal Ta Cimma Yarjejeniya Da Pedro
Published: August 15, 2026 at 2:37 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 15, 2026 By Bala Hassan No Comments on Al Hilal Ta Cimma Yarjejeniya Da Pedro
Published: August 15, 2026 at 2:37 PM | By: Bala Hassan
Al Hilal Ta Cimma Yarjejeniya Da PedroPublished: August 15, 2026 at 2:37 PM | By: Bala Hassan

Al Hilal Ta Cimma Yarjejeniya da Pedro Neto Kan Sharuddan Kwangila Ƙungiyar Al Hilal ta Saudiyya ta cimma yarjejeniya da ɗan wasan gefe na Chelsea, Pedro Neto, kan sharuddan kansa, yayin da tattaunawa tsakanin ƙungiyoyin biyu ke ci gaba. Rahotannin sun ce Chelsea a yanzu ta buɗe ƙofa domin sayar da ɗan wasan na Portugal,…

Ci Gaba Da Karatu “Al Hilal Ta Cimma Yarjejeniya Da Pedro” »

Wasanni

Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu
Published: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu
Published: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-IluPublished: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani Mai rike da sarautar gargajiya da wasu masana muhalli sun yi kira ga gwamnatin jihar Kaduna da ta gudanar da cikakken bincike kan tarin shara da ke tsoffin wuraren zubar da shara na jihar, waɗanda suka ce suna haddasa gurbacewar muhalli. Sun kuma ba da shawarar mayar da wuraren zuwa shaguna na wucin gadi…

Ci Gaba Da Karatu “Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Malaman Tsangaya A Gombe Sun Goyi Bayan Inuwa Yahaya Da Jamilu Gwamna
Published: August 14, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Malaman Tsangaya A Gombe Sun Goyi Bayan Inuwa Yahaya Da Jamilu Gwamna
Published: August 14, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Malaman Tsangaya A Gombe Sun Goyi Bayan Inuwa Yahaya Da Jamilu GwamnaPublished: August 14, 2026 at 10:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubban malaman Alƙur’ani da malamai masu koyar da Tsangayoyi daga ƙananan hukumomi goma sha daya na jihar Gombe sun bayyana cikakken goyon bayansu ga gwamnatin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, tare da amincewa da Dakta Jamilu Ishaku Gwamna a matsayin ɗan takarar gwamnan jam’iyyar APC. Malaman sun bayyana hakan ne a wani babban taro da Ƙungiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Malaman Tsangaya A Gombe Sun Goyi Bayan Inuwa Yahaya Da Jamilu Gwamna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

NDPHC Ta Yi Alkawarin Tallafa Wa Gombe Wajen Inganta Wutar Lantarki
Published: August 14, 2026 at 10:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NDPHC Ta Yi Alkawarin Tallafa Wa Gombe Wajen Inganta Wutar Lantarki
Published: August 14, 2026 at 10:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NDPHC Ta Yi Alkawarin Tallafa Wa Gombe Wajen Inganta Wutar LantarkiPublished: August 14, 2026 at 10:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta jihar Gombe (GoSERC), tare da sauran Kwamishinoni biyar na hukumar, sun gana da Daraktan Gudanarwa mai kula da Hanyoyin Rarraba Wutar Lantarki na Kamfanin Niger Delta Power Holding Company (NDPHC), Injiniya Bello Babayo Bello, da Daraktan Gudanarwa mai kula da Harkokin Shari’a, Dr. Steven Andzenge, a ofisoshinsu da…

Ci Gaba Da Karatu “NDPHC Ta Yi Alkawarin Tallafa Wa Gombe Wajen Inganta Wutar Lantarki” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Pads To Prosperity: NEDC Ta Horar Da Mata 280 Kan Kera Pads A Gombe
Published: August 14, 2026 at 8:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pads To Prosperity: NEDC Ta Horar Da Mata 280 Kan Kera Pads A Gombe
Published: August 14, 2026 at 8:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pads To Prosperity: NEDC Ta Horar Da Mata 280 Kan Kera Pads A GombePublished: August 14, 2026 at 8:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Raya Arewa maso Gabashin Najeriya (NEDC) ta yi alkawarin ci gaba da sanya ido da kuma tallafa wa mata 280 da suka samu horo a karkashin shirin “Pads to Prosperity Community Pad-Making Enterprise Programme” a Jihar Gombe. Mai Kula da ayyukan NEDC a Jihar Gombe, Architect Usman Muhammad, ne ya bayyana hakan a wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Pads To Prosperity: NEDC Ta Horar Da Mata 280 Kan Kera Pads A Gombe” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A Gombe
Published: August 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A Gombe
Published: August 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A GombePublished: August 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Gombe, CP Umar Ahmed Chuso, ya karɓi Kwamishinan Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida da Harkokin Gida na jihar, Alhaji Adamu Dishi Kupto, a wata ziyarar sanayya da ya kai hedikwatar rundunar ‘yan sandan jihar. Ziyarar ta kasance wata dama ta ƙarfafa haɗin gwiwa da zurfafa hulɗa tsakanin hukumomin tsaro da ma’aikatar, domin…

Ci Gaba Da Karatu “CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24
Published: August 12, 2026 at 3:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24
Published: August 12, 2026 at 3:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24Published: August 12, 2026 at 3:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta sun ceto mutane 23 da aka yi garkuwa da su, tare da hallaka ’yan ta’adda 19 a wasu samame da sintiri da aka gudanar a sassan kasar cikin sa’o’i 24 da suka gabata. A Zamfara, dakarun Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 18 da aka yi garkuwa da su…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 10 11 12 … 175 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani Afrika
  • Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
  • Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa Afrika
  • Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
  • Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram! Siyasa
  • Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira Labarai
  • Hamas Ta Kwance Damara Afrika
  • ‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.