‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato
Mutane na ci gaba da tserewa daga gidajen su a kauyukan da ke jihar Sokoto sakamakon barazanar da ‘yan ta’adda suke musu. Al’ummar karamar hukumar Isa sun koka kan yadda hare-haren ‘yan ta’addar yayi tsamari, tun bayan da shugaban wata kungiyar ‘yan ta’adda ya yi barazanar hallaka mazauna kauyen Tidibali, da yake zargin sun yi…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato” »

