Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar Najeriya
Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum Tsaro
Najib Razak Zai Kara Shekaru 15 A Gidan Yari Saboda Cin Zarafin Kujerar Mulki Labarai
Sabon Jadawalin Gasar Kwalon Kafa Ta Turai 2026 Wasanni
Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi Labarai

Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin sa za ta ƙara zurfafa haɗin gwiwa da ƙasashen yankin da na duniya a shekarar 2026, domin kawar da dukkan barazanar tsaro da ke barazana ga rayuka, dukiyoyi da kuma cikakken ikon ƙasar Najeriya. Shugaban ya bayyana hakan ne a jawabin saƙon sabuwar shekarar 2026 da…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro.” »

Najeriya

Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,
Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,
Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan
Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki  Mamady A Shugaban Ƙasar,Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan

 Ƙasar Guinea kuma an zabi Mamady Doumbuya, madugun sojojin da suka yi juyin mulki a zaman shugaban kasa, kamar yadda kwarya-kwaryar sakamakon zabe da aka bayyana jiya talata, mataki da ya kammala shirin maido da kasar kan turbar demokuradiyya, ga kasar dake Afirka ta yamma da Allah Ya yiwa albarkar karfe.  Tsohon kwamandan dakaru na…

Ci Gaba Da Karatu “Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete
Published: January 1, 2026 at 10:15 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on ‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete
Published: January 1, 2026 at 10:15 AM | By: Bala Hassan
‘Yansandan Uganda Sun Tsare  ‘Yar Fafutukar  Kare Hakkin Bil’adama Sarah BireetePublished: January 1, 2026 at 10:15 AM | By: Bala Hassan

A halinda ake ciki kuma a Uganda, yansandan kasar sun bada sanarwar cewa sun tsare wata ‘yar fafutuka mai rajin kare hakkin Bil’adama Sarah  Bireete, a lokacinda gwamnatin shugaba Yuweri Museveni wacce ta juma tana mulkin kasar, ta na fada da matakan murkushe ‘yan adawa da masu sukar lamirinta, gabannin zaben kasar da za yi…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine
Published: January 1, 2026 at 9:58 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 2, 2026

Posted on January 1, 2026January 2, 2026 By Bala Hassan No Comments on Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine
Published: January 1, 2026 at 9:58 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 2, 2026
Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A UkrainePublished: January 1, 2026 at 9:58 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 2, 2026

Shugaban Rasha Vldimir Putin, a jawabinsa na sabuwar shekara ta talabijin, yayi amfani da damar wajen jinjinawa dakarun kasar da suke yaki a Ukraine, yana mai karfafa musu guiwar cewa yayi imanin za su sami galaba a yakin da yake nunawa a zaman ko a mutu ko a rayu, a fafatawa da Rasha take yi…

Ci Gaba Da Karatu “Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan
Published: January 1, 2026 at 9:40 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan
Published: January 1, 2026 at 9:40 AM | By: Bala Hassan
Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa KadanPublished: January 1, 2026 at 9:40 AM | By: Bala Hassan

Farashin mai a kasuwannin duniya yayi kasa kadan, waddaa yake nuna farashin mai yayi kasa da kamar kashi 15 cikin dari a shekaran nan da ta kare, saboda zaton za’a sami  kwantai, sakamakon   karin haraji kan cinikayya, karin mai da kunigyar kasashe masu arzikin mai OPEC suke fitarwa, da kuma takunkumin da aka azawa Rasha,…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai A Kasuwannin Duniya Yayi ƙasa Kadan” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya
Published: January 1, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya
Published: January 1, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen DuniyaPublished: January 1, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin man fetur ya fadi ranar Laraba, kuma an samu asarar kusan kashi 20 cikin 100, a yayin da sa rai da ake yi na samun man da yawa ya karu, a shekarar da ta ga yake-yake, karin kudin kayayyakin shiga, karin mai daga kasashe masu arzikin mai na OPEC da sauran su, da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya” »

Labarai

2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!
Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 1, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on 2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!
Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Yayin da Laraba ta zame Alhamis, mutane a fadin duniya suka yi bankwana da shekarar 2025, wadda a wasu lokutan ta ke dauke da kalubale, yayin da suka yi fatan alheri a sabuwar shekara me kamawa. Sabuwar shekarar ta fara kunno kai ne da tsakar dare wajajen tekun pacific, wanda ya hada da Kiritmati, da…

Ci Gaba Da Karatu “2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa
Published: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa
Published: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025
Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-SiyasaPublished: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Jagoran adawa na jam’iyyar Labour Party (LP) Mr. Peter Obi, wanda kuma ya zamo mutum na uku a zaben da aka gudanar a 2023. Ya amsa gayyatar tafiyar  jam’iyyar adawa ta ADC, inda ya isa jam’iyar don ayyana makomar siyasar shi. Haka zalika jam’iyyar ta ADC duk a yau ta karbi sanata Ben Ndi Obi,…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki
Published: December 31, 2025 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki
Published: December 31, 2025 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara AikiPublished: December 31, 2025 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A Najeriya batun kwaskwarimar dokar haraji da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kudiri aniyar yi ne ke ci gaba da daukar hankalin ‘yan kasar. A tsarin sabuwar dokar dai akwai batun kara yawan kudin da za’a cire a cikin asusun ajiya na Banki ga kowane dan kasar, lamarin da masana tattalin arziki sukace tabbas da…

Ci Gaba Da Karatu “Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki” »

Labarai

An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Neman Zaman Lafiya
Published: December 31, 2025 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Neman Zaman Lafiya
Published: December 31, 2025 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025
An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Neman Zaman LafiyaPublished: December 31, 2025 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025

An Gudanar da addu’oi karshen Shekara a Masarautar Kaltungo dake jihar Gombe, a yayin kamallah bukin al’adu na Karamar Hukumar Kaltungo na shekarar 2025. A jawabin sa Mai Kaltungo Injiniya Saleh Muhammadu ya yabawa kokarin dukkan wanda suka bada gudunmawa tare da kira ga ‘yan Masarautar dasu samar da Makarantu domin inganta Ilimi da zummar…

Ci Gaba Da Karatu “An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Neman Zaman Lafiya” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 92 93 94 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON Labarai
  • Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba Labarai
  • Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai Amurka
  • RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur Afrika
  • Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma Afrika
  • Abun Da Kuke Buƙatar Sani Game Da Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka 2025 Wasanni
  • Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.