Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai
Published: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daukan tsauraran matakai da hukumomin kasar Iran sukayi kan masu zanga-zanga ya shawo kan abun, hargitsi ya dan lafa a yanzu, a cewar mazauna wajen ranar Jumu’a, yayin da kafar talabijin ta kasar ta ruwaito cewa an sake yin Kamen mutane.

Shugaban Amurka Donald Trump ya sha barazanar kai wa masu zanga-zanga dauki idan aka ci gaba da kashe su.

Trump, wanda barazanar tasa ta hada da yin alwashin daukan mataki me karfi idan ta zartar da hukuncin kisa kan masu zanga-zanga, ya ce hukumomi a Tehran sun fasa kudurin su na rataye mutane da dama.

Trump ya wallafa a shafin sa na sada zumunta cewa yana farin cikin cewa shugabannin Iran sun fasa kaddamar da hukunci rataya ga mutane da yawa, wajen su 800 da ya kamata a yi jiya, Na gode, in ji shi.

Iran bata sanar cewa zata yi wannan hukunci ba, kuma bata ce ta soke ba.

Rikici ya barke a Iran ne ranar 28 ga Watan Disamba saboda matsin tattalin arziki, abunda ya munana zuwa zanga-zangar adawa ga gwamnati a fadin kasar, da ke kira da kawo karshen mulkin shugabbannin addini.

Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu
Next Post: An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano

Karin Labarai Masu Alaka

An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran Amurka
Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia Afrika
Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway Afrika
Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa
  • Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman Amurka
  • Shugaba Tinubu Ya Turawa Majalisa Sunayen Mutane Biyun Da Zasu Shugabanci Sashin Albarkatun Mai Labarai
  • An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari Labarai
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos Afrika
  • Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe Najeriya
  • Hadakar Gwamnatin Najeriya Da Amurka Ne Suka Kai Hari Sokoto Najeriya
  • Majalisar Dokokin Kamaru Ta Amince Da Wasu Sauye Sauye Afrika
  • Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar Ya Shiga Jam’iyyar APC Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.