Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maryam Dan’azumi Ta Zama Abin Alfahari Ga Najeriya Bayan Lashe Gasar Alƙur’ani Ta Duniya Afrika
  • INEC Ta Ce Ta Kammala Shirye-Shiryen Zaɓen Cike Gurbi A Gombe Afrika
  • Gwamnatin Sokoto Ta Kafa Kwamitin Malamai Don Binciken Rikicin Addini Afrika
  • Kebbi Ta Ce Sama Sa Maniyyata 3,000 Ne Suka Biya Naira Biliyan 21.5 Na Kujerun Hajji Afrika
  • Inuwa Ya Bukaci A Kara Zuba Jari A Ilimin Sana’o’i Domin Samar Wa Matasa Aikin Yi Afrika
Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja Afrika
‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida Amurka
Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai Labarai
Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika

Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote
Published: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 21, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote
Published: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ICPC Ta Gayyaci DangotePublished: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

ICPC ta gayyaci Dangote kan zargin biyan kuɗin makaranta dala miliyan $7 ga tsohon shugaban NMDPRA. Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa (ICPC) ta gayyaci ɗan kasuwa Aliko Dangote domin ya ba da ƙarin bayani kan ƙorafin da ya shigar kan tsohon Darakta Janar na Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote” »

Labarai

Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara
Published: December 21, 2025 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 21, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara
Published: December 21, 2025 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen ShekaraPublished: December 21, 2025 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Tsaron Civil Defence Ta Tura Jami’ai 786 Don Tabbatar da Tsaro a Gombe Ranar Kirsimeti da Sabuwar Shekara Rundunar Tsaro ta Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) reshen jihar Gombe, ta bayyana tura jami’anta 786 domin tabbatar da tsaro a yayin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar Shekara a fadin jihar. Kwamandan NSCDC na jihar…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara” »

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen Shekara
Published: December 21, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 21, 2025

Posted on December 21, 2025December 21, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen Shekara
Published: December 21, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 21, 2025
Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen ShekaraPublished: December 21, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 21, 2025

Tinubu ya isa Lagos domin hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara. Shugaban ƙasar Najeriya Bola Tinubu ya isa jihar Lagos domin yin hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara, bayan kammala ziyarar aiki da ya kai jihohin Borno da Bauchi. A lokacin ziyarar sa, Tinubu ya ƙaddamar da ayyuka a Borno, ya halarci bikin aure a Maiduguri, sannan…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen Shekara” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu
Published: December 20, 2025 at 9:23 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 20, 2025 By Bala Hassan No Comments on Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu
Published: December 20, 2025 at 9:23 PM | By: Bala Hassan
Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa HuduPublished: December 20, 2025 at 9:23 PM | By: Bala Hassan

Za’a dawo buga gasar cin kofin Afirka duk bayan shekaru hudu daga 2028, bayan wani muhimmin mataki da Patrice Motsepe, Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ya sanar a ranar Asabar. Motsepe yabai na hakan ne a lokacin wani taron manema labarai a Rabat Moroko Moulay Abdellah Complex, yana mai bayyana matakin a matsayin…

Ci Gaba Da Karatu “Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu” »

Wasanni

Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja
Published: December 20, 2025 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 20, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja
Published: December 20, 2025 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake AbujaPublished: December 20, 2025 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata gobara ta tashi a ɗaya daga cikin ofisoshin hukumar karɓar harajin cikin Gida ta tarayya (FIRS) da ke Abuja Najeriya a ranar Asabar. Wani bidiyoyi da ke yawo a kafafen sada zumunta sun nuna wutar tana ƙone wasu sassan ginin, lamarin da ya jawo firgici a yankin. A cikin wata sanarwa da Sikiru Akinola,…

Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja” »

Najeriya

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi
Published: December 20, 2025 at 5:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 20, 2025

Posted on December 20, 2025December 20, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi
Published: December 20, 2025 at 5:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 20, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru BauchiPublished: December 20, 2025 at 5:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 20, 2025

Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da sauya sunan Federal University of Medical Sciences, Azare zuwa Sheikh Dahiru Usman Bauchi University of Medical Sciences, Azare, domin girmama marigayi fitaccen malami kuma dattijo a Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Sanarwar sauya sunan jami’ar ta zo ne a matsayin girmamawa ga irin rawar da marigayin…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa
Published: December 20, 2025 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 20, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa
Published: December 20, 2025 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na KasaPublished: December 20, 2025 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya ce ta lashe matsayi na ɗaya a rukunin maza a Gasar Karatun Al-Qur’ani ta Ƙasa ta shekarar 2025, wadda aka gudanar a Maiduguri ƙarƙashin taken “Borno 2025.” Wannan gasa ta zama abin tarihi, domin ita ce karo na 40 da ake gudanarwa a Najeriya kuma Borno ta yi…

Ci Gaba Da Karatu “Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa” »

Najeriya

Tinubu Ya Buƙaci Gwamnoni Su Mutunta Hukuncin Kotun Ƙoli Kan ’Yancin Kuɗin ƙananan Hukumomi
Published: December 20, 2025 at 10:06 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 20, 2025 By Bala Hassan No Comments on Tinubu Ya Buƙaci Gwamnoni Su Mutunta Hukuncin Kotun Ƙoli Kan ’Yancin Kuɗin ƙananan Hukumomi
Published: December 20, 2025 at 10:06 AM | By: Bala Hassan
Tinubu Ya Buƙaci Gwamnoni Su Mutunta Hukuncin Kotun Ƙoli Kan ’Yancin Kuɗin ƙananan HukumomiPublished: December 20, 2025 at 10:06 AM | By: Bala Hassan

Shugaba Tinubu ya buƙaci gwamnoni su mutunta hukuncin Kotun Ƙoli kan ’yancin kuɗin ƙananan hukumomi Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa na tabbatar da aiwatar da hukuncin Kotun Ƙoli da ya bai wa ƙananan hukumomi ’yancin karɓar kuɗaɗensu kai tsaye, ba tare da tsakura ba. Shugaban Ƙasar ya bayyana hakan ne…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Buƙaci Gwamnoni Su Mutunta Hukuncin Kotun Ƙoli Kan ’Yancin Kuɗin ƙananan Hukumomi” »

Labarai

Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar Shamaki
Published: December 20, 2025 at 9:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 20, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar Shamaki
Published: December 20, 2025 at 9:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar ShamakiPublished: December 20, 2025 at 9:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta musanta zargin da ƙungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta yi cewa, ana cin zarafi ko wulaƙanta waɗanda suka soki gwamnatin jahar. Wata sanarwar da kakakin gwamnatin jahar Ismaila Uba Misilli ya fitar da yammacin Juma’a, ta ce babu ƙamshin gaskiya a zargin da ƙungiyar ta yi bayan wani faifan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar Shamaki” »

Siyasa

Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda
Published: December 20, 2025 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 20, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda
Published: December 20, 2025 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan HuldaPublished: December 20, 2025 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matatar Man Dangote ta ƙarfafa matsayinta a matsayin babbar cibiyar rarraba man fetur a Nijeriya, bayan rage farashin man zuwa naira ₦699 kan kowace lita da kuma sauƙaƙa mafi ƙarancin adadin saye daga lita miliyan 2 zuwa lita 250,000. Matakan sun ja hankalin ’yan kasuwar man fetur a faɗin ƙasar, inda ake samun fiye da…

Ci Gaba Da Karatu “Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 138 139 140 … 176 Next

Sabbin Labarai

  • Rundunar ’Yan Sandan Gombe Ta Raba Makuden Kudade Ga Iyalan Jami’an Da Suka Rasu
  • Maryam Dan’azumi Ta Zama Abin Alfahari Ga Najeriya Bayan Lashe Gasar Alƙur’ani Ta Duniya
  • Gabanin Zaɓe: Jam’iyyun Siyasa Sun Ƙuduri Aniyar Kare Zaman Lafiyar Jihar Gombe
  • INEC Ta Ce Ta Kammala Shirye-Shiryen Zaɓen Cike Gurbi A Gombe
  • Gwamnatin Sokoto Ta Kafa Kwamitin Malamai Don Binciken Rikicin Addini

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki Labarai
  • FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya Najeriya
  • Gwamnatin Najeriya Da Haɗin Guiwar Gwamnatin Jihar Zamfara Suna Shirin Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Jihar Rumbun Hotuna
  • Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya Afrika
  • Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar Labarai
  • NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis Afrika
  • Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok Amurka
  • Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.