Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu
Shugaba Bola Ahmed Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Jakadan Ƙasar China, Yu Dunhai A ranar Juma’a, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi Jakadan China a Najeriya Mr. Yu Dunhai tare da wani jami’in ofishin jakadancin, Mr. Zhu Songbo, a fadar shugaban ƙasa. Ziyarar ta nuna ci gaba da dangantaka mai ƙarfi tsakanin Najeriya da China…
Ci Gaba Da Karatu “Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu” »

