Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kyaftin Na Super Eagles Ya Yi Ritaya. Wasanni
Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano! Najeriya
Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL Wasanni
Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda Tsaro

‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!
Published: November 21, 2025 at 4:08 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Posted on November 21, 2025November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!
Published: November 21, 2025 at 4:08 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025
‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!Published: November 21, 2025 at 4:08 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Wasu ‘yan bindiga sun auka Makarantar Sakandire ta St. Mary dake Garin Fafiri a Karamar Hukumar Agwara ta Jihar Nejan Nigeria inda sukayi awon gaba da Falibai da Malamai. Bayanai daga yankin na nuna cewa Maharan sun shiga Makarantar ne da Misalin Karfe biyu na daren Alhamis wayewar garin jumma’a inda suka harbi maigadin makarantar…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba
Published: November 21, 2025 at 5:05 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba
Published: November 21, 2025 at 5:05 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin LambaPublished: November 21, 2025 at 5:05 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Umaro Sissoco Embalo na kasar Guinea-Bissau, yana fuskantar kalubale sosai a zaben shugaban kasar da ake shirin yi a kasar jibi Lahadi, yayin da aka ce kasar tana kara zamowa zangon masu safarar hodar iblis ta Cocaine daga kasashen kudancin amurka. Babban mai adawa da shi, shine Fernando Dias na jam’iyyar PRS, wanda mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba” »

Afrika

Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli
Published: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli
Published: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun KoliPublished: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Mukarraban shugaban ‘yan awaren Biyafara Nnamdi Kanu sun yi alwashin daukaka kara biyo bayan yanke ma sa hukuncin daurin rai da rai a babbar kotun tarayya ta yi. Daya daga lauyoyi na kan gaba wajen kare Kanu, Aloy Ejimakor ya bayyana wannan muradi da zayyana cewa har kotun koli za su iya zuwa don bin…

Ci Gaba Da Karatu “Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya
Published: November 21, 2025 at 4:43 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya
Published: November 21, 2025 at 4:43 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta DuniyaPublished: November 21, 2025 at 4:43 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaban Hukumar Wasannin Harbi (Shooting Sport) ta Najeriya, Mohammed Shettima, yana neman hadin gwiwa da masu shirya gasar Olympics ta matasa ta Dakar 2026 don bunkasa wasannin Harbi a Najeriya. A ziyarar da ya kai kwanan nan zuwa Kwamitin Shirya Wasannin Olympics na matasa na Dakar 2026, a Senegal, Shettima, ya samu kyakyawan tarba daga…

Ci Gaba Da Karatu “Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya” »

Wasanni

Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20
Published: November 21, 2025 at 4:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20
Published: November 21, 2025 at 4:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20Published: November 21, 2025 at 4:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Fadar shugaban Amurka ta White House ta musanta kalamun da shugaba Cyril Ramaphosa na Afrika Ta Kudu (ATK) yayi jiya Alhamis inda yake cewa Amurka tana tunanin canja ra’ayinta game da kauracewa taron kolin kasashen kungiyar G20 a birnin Johannesburg. A wajen wani taron manema labarai da manyan jami’an Kungiyar Tarayyar Turai jiya alhamis, shugaba…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20” »

Afrika

Shirin Dare 2030 UTC Yau Alhamis 11.20.2025
Published: November 20, 2025 at 9:17 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Dare 2030 UTC Yau Alhamis 11.20.2025
Published: November 20, 2025 at 9:17 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shirin Dare 2030 UTC Yau Alhamis 11.20.2025Published: November 20, 2025 at 9:17 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A kowace rana da karfe 9:30 na dare agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 8:30 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai
Published: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Posted on November 20, 2025November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai
Published: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025
Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-RaiPublished: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Wata kotu a Najeriya ta yanke hukumcin daurin rai da rai a gidan kurkuku, a kan madugun kungiyar ‘yan awaren nan ta Biafra, ta kudu maso gabashin Najeriya, Nnamdi Kanu, bayan da ta same shi da dukkan laifuffuka guda 7 da aka tuhume shi da aikatawa da suka shafi ta’addanci. Mai shari’a Ja’es Omotosho na…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!
Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!
Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Masana da manazarta a fannin tattalin arziki a Najeriya sun fara fashin baki akan kasafin kudi da Gwamnatin jihar Kano ta shirya domin tunkarar shekarar kudi ta badi. A jiya Laraba ne dai gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da kasafin a zauren majalisar dokokin, inda yace gwamnatin jihar ta shirya kashe kusan naira…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!” »

Najeriya

Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz
Published: November 20, 2025 at 3:32 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz
Published: November 20, 2025 at 3:32 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan YildizPublished: November 20, 2025 at 3:32 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Ƙungiyar Real Madrid da ke buga Laligar kasar Spain, tare da ƙungiyoyi biyu masu buga gasar Firimiyar burtaniya Arsenal da Chelsea, suna shirin shiga farmakin neman sayen ɗan wasan Juventus mai suna Kenan Yildiz, dan kimanin shekaru 20 da haihuwa bayan da ake ganin akwai matsala kan tsawaita kwantiragin dan kasar Turkiyya da ƙungiyar Turin…

Ci Gaba Da Karatu “Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz” »

Wasanni

Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa
Published: November 20, 2025 at 3:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025

Posted on November 20, 2025November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa
Published: November 20, 2025 at 3:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025
Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-WasaPublished: November 20, 2025 at 3:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025

Kungiyar Kwallon Kafa ta Enyimba dake ABA a Najeriya ta fidda wata takarda wacce ta raba wa manema labarai. Takardar dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a na ƙungiyar SAMPSON ORJI. Inda suke nisanta kansu da wani labari da ya ja hankali a shafin sada zumuntar zamani cewar ƙungiyar ta Enyimba FC. Ta rage…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 19 20 21 … 24 Next

Sabbin Labarai

  • Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka Tayi
  • An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau
  • Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026
  • Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa
  • Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram! Siyasa
  • Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu Najeriya
  • Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba” Wasanni
  • Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025, Wasanni
  • An Damke Matasa Masu Gurza Kudaden Ketare Na Jabu Afrika
  • Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.