Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu Sauran Duniya
CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka Amurka
Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa Afrika

Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular Larabawa
Published: February 8, 2026 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular Larabawa
Published: February 8, 2026 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular LarabawaPublished: February 8, 2026 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aljeriya ta fara soke yarjejeniyar zirga zirgar jirgin sama tsakaninta da hadaddiyar daular larabawa, wacce kasashen suka rantabawa hanu cikin watan mayun shekara ta 2013, kamar yadda aka ji daga kafofin yada labaran kasar a ranar Asabar. Ba’a bada bayani kan dalilin nan da nan kan daukar wanan mataki ba, amma kafofin yada labaran kasar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular Larabawa” »

Labarai, Sauran Duniya

Muhawara Mai Zafi Tsakanin APC da ADC
Published: February 8, 2026 at 8:53 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Posted on February 8, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Muhawara Mai Zafi Tsakanin APC da ADC
Published: February 8, 2026 at 8:53 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Ga Fili Ga Doki Masu sauraron GTA Hausa Amurka Ke Magana barkanmu da dawowa sabon shirin Ga Fili Ga Doki wanda ke kawo zazzafar muhawara kan lamuran siyasa da sauran darussan yau da kullum. Shin APC na shirin mamaye dukkan jihohi ne ta hanyar yadda gwamnonin adawa ke sauya sheka zuwa APC? Sabuwar laimar adawa…

Ci Gaba Da Karatu “Muhawara Mai Zafi Tsakanin APC da ADC” »

Shirye-Shirye

Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen Waje
Published: February 7, 2026 at 10:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen Waje
Published: February 7, 2026 at 10:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen WajePublished: February 7, 2026 at 10:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da kasuwannin zuba jari ta Ghana, ta umarci kamfanonin saye da sayar da hannayen jari a kasar su rage zuba jari a kasashen waje, a kokarin da take yi na kare darajar kudin kasar da ake kira Cedi da samun daidito a harkokin tattalin arzikin kasar. Ghana wacce babba ce a hako zinari…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen Waje” »

Afrika, Labarai

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar KwaraPublished: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya, Kashim Shettima, ya ziyarci jihar Kwara bayan wani mummunan hari da aka kai ƙauyen Woro wanda ya yi sanadin mutuwar mutane fiye da 75. Ziyarar ta biyo bayan umarnin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, wanda ya yi Allah wadai da harin tare da bayar da umarnin ɗaukar matakan tsaro na gaggawa domin…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A NajeriyaPublished: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dr. Yohanna YD Buru Wanda Ya Samu Kyautar Makon Haɗin Kan Addinai ta Majalisar Ɗinkin Duniya Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya a Cikin Al’ummar Najeriya. A yayin bikin Makon Haɗin Kan Addinai na Duniya na Majalisar Ɗinkin Duniya, wanda ake gudanarwa duk shekara daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Fabrairu, wani wanda ya samu…

Ci Gaba Da Karatu “Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi
Published: February 7, 2026 at 8:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 7, 2026

Posted on February 7, 2026February 7, 2026 By Bala Hassan No Comments on NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi
Published: February 7, 2026 at 8:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 7, 2026
NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A BauchiPublished: February 7, 2026 at 8:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 7, 2026

Hukumar Kula da Ci Gaban Arewa maso Gabas (NEDC) a tarayyar Najeriya ta nuna matukar tausayawa tare da bayar da cikakken goyon baya ga ‘yan jarida da suka samu raunuka a hatsarin mota yayin da suke bayar da rahoto kan kaddamar da ayyukanta a Jihar Bauchi a ranar Juma’a. Lamarin ya faru ne lokacin da…

Ci Gaba Da Karatu “NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi
Published: February 6, 2026 at 8:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi
Published: February 6, 2026 at 8:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin TarihiPublished: February 6, 2026 at 8:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Netherlands ta mayawar da kasar Masar kan wani mutum-mutumi na tarihi da aka sace mata, wanda aka sassaka kimanin Shekaru 3,500 da suka wuce, bayan da ya bayyana a wani taron bajakolin kayan fasaha da aka gabatar a shekarar 2022. Wani bincike da ‘yan sanda da kuma masu bin diddigin kayan al’adun gargajiya ya…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi” »

Afrika, Amurka

Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka
Published: February 6, 2026 at 8:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka
Published: February 6, 2026 at 8:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da AmurkaPublished: February 6, 2026 at 8:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen kasar Iran, Abbas Araqchi ya ce tattaunawar da ake tsakanin kasar sa da Amurka a Oman, inda Oman din ta zama me sulhuntawa, ya fara da nasara, kuma yana sa ran za’a dore a haka, a wani furuci da yayi da zai taimaka wajen kawar da fargabar da ake yi na cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai

Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro
Published: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro
Published: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar BoroPublished: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Afirka ta kudu ta sanar da samun allurar rigakafi na farko cikin shekaru 20 kan cutar boro, (foot and mouth disease) a turance, yayin da take neman bunkasa sarrafa maganin rigakafin a cikin gida, don tunkarar barkewar annobar mafi muni a shekaru masu yawa. Cutar boro, cuta ce da ake saurin dauka, Wadda kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro” »

Afrika, Kiwon Lafiya

Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya
Published: February 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya
Published: February 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar KenyaPublished: February 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farin da ya addabi kasar Kenya tun shekarar 2022, yanzu ya yi tsamari, har ya kai ka yankunan da suke da yalwar ruwa. Wannan farin ya sa makiyaya cikin mawuyacin hali, inda suka yi asararar dabbobin su da dama, sakamakon rashin wadatacciyyar ciyawa da ruwan sha. Maria Katanga ‘yar kabilar Masaai, da yawanci suka dogara…

Ci Gaba Da Karatu “Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya” »

Afrika, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 19 20 21 … 102 Next

Sabbin Labarai

  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
  • Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
  • An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi
  • Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama Amurka
  • Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan Sauran Duniya
  • Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela Labarai
  • Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
  • INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi Najeriya
  • Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka Afrika
  • Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A Bauchi Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.