Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci Afrika
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak Labarai
Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari Amurka
Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin Najeriya

Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos
Published: March 31, 2026 at 11:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos
Published: March 31, 2026 at 11:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin JosPublished: March 31, 2026 at 11:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin jihohin Arewa (NSGF) kuma Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya, CON, ya yi Allah wadai da harin da aka kai Angwan Rukuba dake Ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa a Jihar Filato, yana mai bayyana lamarin a matsayin abin takaici, abin zargi kuma wadda ya yi hannun riga da kyawawan ɗabi’un Arewacin Najeriya….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC
Published: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC
Published: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADCPublished: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bayan ganawa da Kwankwaso a Kano, Gawuna zai yanki katin jam’iyyar ADC a yau Talata Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano a Najeriya, Nasiru Gawuna, a yau Talata zai yanki katin zama ɗan jam’iyyar ADC a jihar Kano. Majiyoyi sun rawaito cewa Gawuna ya fice daga jam’iyyar APC bayan ya ajiye mukaminsa na shugabancin bankin lamuni…

Ci Gaba Da Karatu “Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa
Published: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa
Published: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin SiyasaPublished: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyoyin mata a jihar Filato sun bi sahin takwarorinsu a fadin Najeriya wajen yin gangami don kara karfafa bukatar su na neman kujeru saba’in da hudu a majalisar wakilan Najeriya. Kujeru na musamman wa mata a majalisar wakilan Najeriya, wanda aka fi sani da HB1349, mataimakin kakakin majalisar wakilan Najeriya, Honarabul Benjamin Okezie da wassu…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa
Published: March 31, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 31, 2026

Posted on March 31, 2026March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa
Published: March 31, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 31, 2026
An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta ArewaPublished: March 31, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 31, 2026

Gwamnatin jihar Filato ta ayyana dokar hana fita na kwanaki biyu a karamar hukumar Jos ta Arewa. Matakin ya biyo bayan wani harin kan-mai-uwa-da-wabi da ‘yan bindiga suka kai a Unguwar Rukuba dake cikin birnin Jos. Harin da ‘yan bindigar suka kawo da misalin karfe takwas na daren Lahadi, bayanai daga shaidun gani da ido…

Ci Gaba Da Karatu “An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu
Published: March 31, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu
Published: March 31, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta KuduPublished: March 31, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun hallaka fiye da mutane 70 a Sudan ta Kudu biyo bayan rikici kan hakar gwal a gefen Juba, babban birnin kasar a karshen makon da ya gabata a cewar ‘yan sanda ranar Litinin. Wani hoton video da aka yada a yanar gizo ya nuna gawawwakin mutane zube a kasa. Wani dan jarida…

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar Haiti
Published: March 31, 2026 at 5:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar Haiti
Published: March 31, 2026 at 5:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar HaitiPublished: March 31, 2026 at 5:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 70 ne suka rasa rayukan su, yayin da 30 suka jikkata a wani hari da aka kai kusa da Petite Riviere a kasar Haiti, a cewar wata kungiyar rajin kare hakkin dan Adam ranar Litinin. Wannan adadi ya zarta adadi na mutane 16 da hukumomi suka ce an kashe. Jami’ai da mazauna…

Ci Gaba Da Karatu “Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar Haiti” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Isra’ila Ta Zantar Da Hukuncin Kisa Ga Masu Kai Hare Hare
Published: March 31, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Ta Zantar Da Hukuncin Kisa Ga Masu Kai Hare Hare
Published: March 31, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Ta Zantar Da Hukuncin Kisa Ga Masu Kai Hare HarePublished: March 31, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar kasar Isra’ila ta zartar da doka a ranar Litinin, da zata yankewa duk wani dan Palatine da kotun soji ta kama da laifin kai munanan hare-hare hukuncin kisa ta hanyar rataya. Wannan doka za’a zartar da ita ne kawai a kan ‘yan Palastine, amma yahudawa ‘yan asalin kasar Isra’ila ba zasu fuskanci irin hukuncin…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Ta Zantar Da Hukuncin Kisa Ga Masu Kai Hare Hare” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su
Published: March 31, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su
Published: March 31, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan SuPublished: March 31, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya daga kasar Indonesia sun rasa rayukan su a wasu hare-hare biyu a kudancin Lebanon, bayan rincabewar fada a karshen mako, inda ‘yan jarida da ma’aikatan jinya suka rasa rayukan su sakamakon harin da Isra’ila ta kai wajen. An kashe dakarun na kiyaye zaman lafiya biyu ranar…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya
Published: March 31, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya
Published: March 31, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta TsakiyaPublished: March 31, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubbannan sojojin Amurka masu dirga daga jiragen sama sun fara isowa Gabas ta Tsakiya, a cewar wasu jami’an Amurka biyu da suka zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters ranar Litinin, yayin da shugaba Donald Trump ke duba mataki na gaba da zai dauka a yakin da ake tafkawa da Iran. Sojojin masu dirgowa daga…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut
Published: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Posted on March 30, 2026March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut
Published: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026
Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A BeirutPublished: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Kasar Iran ta ce a yau Litinin jakadan ta a kasar Lebanon zai ci gaba da zama a ofishin sa a Beirut, inda tayi watsi da umarnin da ma’aikatar kasashen waje ta Lebanon ta bayar na ya fice daga kasar bata bukatar sa. Yakin da ake tafkawa tsakanin kungiyar Hezbolla na Lebanon da Isra’ila ya…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 23 24 25 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna Afrika
  • Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP Afrika
  • Kasashen Thailand Da Cambodia Sun Amince Da Tsagaita Wuta Labarai
  • Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida Labarai
  • CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025 Wasanni
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda Najeriya
  • Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.