Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa
Masu lasisin siyan cocoa a Ghana basu da isassun kudaden da zasu iya siya daga manoma duk da rage farashin da gwamnatin kasar tayi na cocoa, da ake yin alawar cakulet da shi, wasu majiyoyi a ma’aikatar suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Gwamnati ta rage farashin da a da ta kayyade da kusan…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa” »

