Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa Amurka
APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Najeriya
Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar Amurka
Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv Afrika
Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa Afrika

Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya
Published: March 21, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya
Published: March 21, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta TsakiyaPublished: March 21, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar mayakan Amurka zata tura karin dubban sojojin kundubalarta zuwa gabas ta tsakiya, kamar yadda wasu jami’ai suka fadawa kamfanin dillanciin labarai na Reuters jiya jumma’a, yayinda shugaban Amurka Donald Trump ya zargi kawayen Washinghton dake kungiyar tsaro ta NATO da cewa su ragaye ne saboda sun gaza tura dakarun su su taimakawa wajen bude…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hawan Sallah Daga Masarautar Kaltungo
Published: March 21, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hawan Sallah Daga Masarautar Kaltungo
Published: March 21, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hawan Sallah Daga Masarautar KaltungoPublished: March 21, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hotunan Sallan Idin Karamar Sallah Da Hawan Sallah Daga Masarautan Kaltungo a Jihar Gombe Najeriya Inda Mai Kaltungo Injiniya Saleh Muhammadu Mataimakin Shugaban Majalisar Sarakuna ta jihar Gombe yake jagorantar Hawa a Garin Kaltungo Dake Kudancin jihar Gombe a Arewa Maso gabashin Najeriya

Nishadi, Rumbun Hotuna

Magoya Bayan Obi Sun Yi Tutsu Gabanin Zaben 2027
Published: March 21, 2026 at 4:08 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: March 21, 2026

Posted on March 21, 2026March 21, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Magoya Bayan Obi Sun Yi Tutsu Gabanin Zaben 2027
Published: March 21, 2026 at 4:08 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: March 21, 2026

Manyan Magoya Bayan Obi Sun Fice Da Kafa Kungiyar Movement Nigeria Wasu daga manyan jami’an siyasar dan takarar adawa a Najeriya wato Peter Obi sun barranta daga tafiyar da kafa wata kungiyar cimma sabon muradi don babban zaben 2027. ‘Yan siyasar sun koka cewa tafiyar ta su mai taken OBIDIENTS ta sauka daga kan manufofin…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Obi Sun Yi Tutsu Gabanin Zaben 2027” »

Siyasa

Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya
Published: March 20, 2026 at 9:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 21, 2026

Posted on March 20, 2026March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya
Published: March 20, 2026 at 9:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 21, 2026
Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta TsakiyaPublished: March 20, 2026 at 9:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 21, 2026

Ukraine ta aike da tawagar kwararru zuwa kasashen gabas ta tsakiya biyar, domin su taimaka wajen kakkabo jiragen yaki maras matuka, da kuma basu shawarwari kan matakan kariya na hare hare daga sararin samaniya, har wasu jami’an kasar suke cewa suna san ran cimma yarjejeniyoyi masu muhimmnci. Jami’in yace yayinda jami’an kasashe da aka aike…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A Kuwait
Published: March 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A Kuwait
Published: March 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A KuwaitPublished: March 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta kai hari kan wata matatar mai a Kuwait ranar jumma’a, Isra’ila kuma ta kashe kakakin rundunar juyin juya hali na Iran, yayinda ake ganin wannan yaki na hadin guiwar Amurka da Isra’ila kan Iran bai nuna wata alamar kawo karshe ba. Isra’ila tayi alkawarin ba zata sake kai hari kan cibiyar iskar gas…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A Kuwait” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros
Published: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros
Published: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun ComorosPublished: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An tsinto gawarwakin mutane 17 a cikin wani kwalekwale dauke da ‘yan gudun hijira a bakin tekun Comoros, a cewar ministan cikin gida na tsibirin dake tekun India Mohamed Ahamada. Hukumomi sun ce suna ganin ‘yan gudun hijiran na kokarin isa Mayotte, yankin rainon Faransa dake tsakanin Mozambique da Madagascar. Mohamed Ahmada yace mutanen 30…

Ci Gaba Da Karatu “An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros” »

Labarai, Sauran Duniya

Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba
Published: March 20, 2026 at 7:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba
Published: March 20, 2026 at 7:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran BaPublished: March 20, 2026 at 7:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ci gaba da yaki tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran. Prime ministan Isra’ila, Benjamin Netanyaho, yace a jiya Laraba Iran bata da damar da zata wadatar da uranium ko kuma ta kera makamai masu linzami ba, abubuwan da gwamnatin Donald Trump tayi ikirari dasu wajen far wa Iran da yaki. Netanyaho ya kara da cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa
Published: March 19, 2026 at 9:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa
Published: March 19, 2026 at 9:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin KasaPublished: March 19, 2026 at 9:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu ya taya Musulmi murnar Sallah, tare da kira zuwa ga kishin ƙasa Shugaban ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya taya al’ummar Musulmi murnar Sallar Ƙaramar Idi (Eid-el-Fitr), tare da kira ga su ƙara jajircewa wajen hidimtawa ƙasa da al’umma baki ɗaya. A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A MalawiPublished: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Malawi tace a yau Alhamis a kalla mutane 13 ne suka rasa rayukan su bayan da aka shafe kwanaki 4 ana tafka ruwan sama da yayi sanadiyyar ambaliyar ruwa a fadin kasar. Ma’aikatar kula da ayyukan agajin gaggawa da matsalolin ibtila’i tace ta samu rahotanni daga 16 cikin 36 na majalisun kasar. Zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi” »

Labarai, Sauran Duniya

Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki
Published: March 19, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki
Published: March 19, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar MatukiPublished: March 19, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani hari daga Jirgi mara matuki na drone daga kasar Sudan ya hallaka mutane 17 a kasar Chadi, ciki har da wasu dake halartar zaman makoki, a cewar gwamnatin Chadi da kuma mazauna wajen a ranar Alhamis. Shugaban kasar Chadi ya dau alwashin daukan fansa idan aka sake kawo musu wani harin. Harin ya fada…

Ci Gaba Da Karatu “Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 22 23 24 … 140 Next

Sabbin Labarai

  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos Afrika
  • Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu Wasanni
  • Jami’an Tsaro Suna Farautar Wasu ‘Yan Ta’adda A Najeriya Afrika
  • Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi Afrika
  • NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas Najeriya
  • Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki Afrika
  • Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi Afrika
  • Jam’iyyar PDP Na Kara Tsunduma Cikin Mawuyacin Hali Shirye-Shirye
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.