Hawan Sallah Daga Masarautar Misau
Hawan Sallah Daga Masarautar Misau a Jihar Bauchi tare da Maimartaba Sarkin Misau Alhaji Ahmed Suleman Mni.
Amintacciyar Murya
Hawan Sallah Daga Masarautar Misau a Jihar Bauchi tare da Maimartaba Sarkin Misau Alhaji Ahmed Suleman Mni.
Hawan ya kayatar da jama’a da al’adun gargajiya masu ɗauke da armashi. Gwamnan ya yabawa Sarkin Bauchi bisa jagoranci nagari da ƙoƙarinsa wajen tabbatar da zaman lafiya da haɗin kai a jihar, tare da kira ga al’umma su ci gaba da bin doka da goyon bayan manufofin gwamnati. Hoto: Lawal Mu’azu Bauchi
Amurka ta girke jirage marasa matuki, tare da sojoji 200 a Najeriya domin su horar da sojojin kasar su kuma taimaka musu da bayanan sirri, a yakin da suke yi da ‘yan ta’adda a arewacin kasar, kamar yadda jami’an Amurka da Nigeria suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Jami’an sun ce sojojin na Amurka…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya” »
farashin man fetur ya tashi zuwa Kashi 35 cikin 100 a wannan makon bayan da Isra’ila ta kai hari kan mafi girman cibiyar gas ta Iran, yayin da ita kuma Iran din ta mai da martani wajen kai hari kan cibiyoyin makamashin makwabtan ta. Tarayyar Turai tayi kira ga ‘yan kungiyar ta da su cike…
Ci Gaba Da Karatu “Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu” »
Iran tace Isra’ila ta kai hari kan cibiyar makamashin nukiliyan ta na Ahmadi Roshan a Natanz a safiyar Asabar. Kwararru a bangaren fasaha sun ce babu alamar digar guba daga makamashin, kuma mazauna kusa da wurin basa cikin hadari. Isra’ila tace bata da masaniya kan harin, yayin da Hukumar Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) tace…
Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran” »
Donald Trump yace Amurka na tunanin janye yaki da Iran, yayin da Iran da Isra’ila ke ci gaba da musayar hare-hare a ranar Asabar. Tasoshin yada labarai a Iran sun ce an kai hari cibiyar makamashin nukiliyan ta na Nantaz. A wani sako da ya wallafa a kafar sada zumunta, Trump yace Amurka na gab…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Amurka Zata Janye Yaki Da Iran” »
Afirka ta kudu ta dora Haraji mai tsanani kan karafa da ake shigo da su daga China da kuma Thailand, bayan da kasar ta sami shaida karara kasashen suna zubar da farashi, wadda yake illa ga masana’antun karafa na cikin gida, kamar yadda hukumar cinikayyar kasar ta gano. Karafa da ake amfani da su wajen…
Ci Gaba Da Karatu “Afrika Ta Kudu Ta Dora Haraji Mai Yawa Kan Karafa” »
Kamfanonin jiragen sama masu jigilar fasinja suna fama da karin farashin mai, yayinda yakin hadin gwiwar Amurka da Isra’ila kan Iran, ya haddasa karancin mai, lamari da ya janyo wa masu balaguro karin kudin tafiye-tafiye, su kuma kamfanonin suke fama da hauhawar farashin mai saboda karancinsa. Nahiyar Afirka ce tafi fuskantar matsalar ta fuska biyu…
Ci Gaba Da Karatu “Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai” »
Farashin mai yayi tashin gwaron zabi ranar jumma’a, ya kai kudi da rabon da aga haka kusan shekaru hudu da suka wuce a yayinda Iraqi ta ayyana abunda kusan za’a kira dokar ta baci, ta gayawa abokan cinikayyarta cewa ba zata iya cika alkawari ba, ganin galibin man kasar duka ta mashigin ruwan Hormuz ake…
A ranar Jumma’a Britaniya ta baiwa Amurka izinin tayi amfani da sansanoninta domin ta kai hari kan sansanonin makamai masu linzammi da Iran take amfani da su ta kai hari kan jiragen ruwa da suke bi ta mashigin ruwan Hormuz. Fadar gwammnatin kasar dake Downing Street tace, ministocin kasar sun tattauna a ranar juma’a kan…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zatayi Amfani Da Sansanonin Birtaniya” »