Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya Afrika
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Afrika
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci Afrika
  • Sabuwar Shekarar Musulunci: Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Yi Kira Da A Yawaita Addu’o’i Da Haɗin Kai Afrika
Shugaban Kasar Najeriya Ya Gabatar Da Kudi Fiye Da Naira Triliyan 58 A Matsayin Kasafin 2026 Najeriya
Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Majalisa Ta Sanya Baki Akan Rikici Tsakanin Dangote Da Hukumar Albarkatun Mai Najeriya
Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado Labarai
Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A NajeriyaPublished: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe mutane kimanin 100 a wasu hare-haren da suka kai kan wasu kauyuka biyu a yankunan tsakiya da kuma arewacin Najeriya, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da neman mutanen da suka kubuta da rayuka suke kuma farautar ‘yan bindigar. A jihar Kwara dake yankin tsakiyar Najeriya, ‘yan bindiga sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanaiPublished: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Donald Trump na son samar da kungiya mai muhimmanci ta kasuwancin ma’adanai da ‘yan kawancen ta, wadda zata yi amfani da harajin kudin fito don kula da kayyadaddun farashi mafi kankanta, kuma su samu kariya kan yadda kasar China ke cika kasuwa da kaya don dakilai abokan hamayyar kasuwanci. A ranar Laraba, mataimakin Shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya
Published: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya
Published: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar LibyaPublished: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe dan Mu’ammar Gaddafi a gidan sa da ke garin Zintan, wanda yake da nisan mil 85 tsakanin sa da Tripoli, babban birnin kasar Libya. Ofishin Saif al-Islam dan tsohon shugaban kasar Libya Mu’ammar Gaddafi, sun ce ya rasu sakamakon artabu da suka yi da wasu ‘yan bindiga su hudu, da suka…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya” »

Afrika, Labarai

Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kawowa yanzu dai yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 a ciki harda wasu Jami,an tsaron yanbanga sama da goma da aka kona su kurmus, Acikin daren jiya talata ne dai maharan dauke da manyan da ake zaton Yan Kungiyar jihadi ne na ISWAP suka auka garin woro…

Ci Gaba Da Karatu “Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170” »

Najeriya

Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar ChinaPublished: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

kamfanin man fetur na Nigeria NNPC, na tattaunawa da wani kamfani a kasar China kan daya daga cikin matatun man fetur na kasa, a cewar shugaban NNPC a ranar Laraba. Shugaban kamfanin NNPC, Bayo Ojulari, yace kamfanin na neman kwararru a matsayin abokan kasuwanci na hannun jari don su farfado da matatun man kamfanin 4,…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China” »

Labarai, Najeriya

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A NajeriyaPublished: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yan bindiga sun hallaka mutane 162 a hare-hare da suka kai kauyuka a yammacin Nigeria, a cewar wani dan majalisa. Wannan na daga cikin hare-hare mafi muni a watanni baya-bayannan. An kai harin ne kauyukan Woro da Nuku a jihar Kwara da daren ranar Talata, a cewar dan majalisa me wakiltar yankin, Muhammad Umar Bio….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure
Published: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026

Posted on February 4, 2026February 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure
Published: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026
An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin AurePublished: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026

Kotu ta yanke hukuncin kisa ga barawon da ya kashe Mai Babur a hanyar Estate a jihar Bauchi dake Arewa maso gabas a Najeriya. Babban Kotun Jihar Bauchi mai lamba hudu, karkashin jagorancin Mai Shari’a Aliyu Baba Usman, ta yanke wa wani mutum mai suna Mamuda Zakariyau hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kashe wani…

Ci Gaba Da Karatu “An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand
Published: February 4, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand
Published: February 4, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New ZealandPublished: February 4, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta ɗauki wani muhimmin mataki na zamanantar da harkokin kiwon dabbobi ta hanyar sanya hannu kan wata muhimmiyar yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da Cibiyar Zamanantar da Kiwo (LIC) a Ƙasar New Zealand. Haɗin gwiwar na da nufin bunƙasa kiwo, da ƙarfafa jure sauyin yanayi da kuma buɗe sabbin damammakin tattalin arziƙi a…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand” »

Kimiya, Labarai, Najeriya

Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela
Published: February 4, 2026 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela
Published: February 4, 2026 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man VenezuelaPublished: February 4, 2026 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Colombia, Gustavo Petro, ya fadawa manema labarai na kasar sa cewa sun tattauna da shugaban Amurka Donald Trump, kan yiwuwar fitar da man fetur din Venezuela ta Colombia, yaki da fataucin miyagun kwayoyi da kuma musayar baki dake tsakanin Colombia da kasar Ecuador kan cinikayya da kwayoyi. Shugabannin biyu sun sha sa’in sa…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela” »

Labarai

‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani
Published: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Posted on February 4, 2026February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani
Published: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026
‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman KisanganiPublished: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Shugaban kungiyar ‘yan tawayen AFC da M23 Jamhuriyar Demokradiyar Congo, ya wallafa a shafin sa na sada zumunta cewa sune suka kai harin jirgi mara matuki na drone a filin jirgin saman Kisangani dake arewa maso gabashin kasar. Gwamnatin Lardin Tshopo, inda garin na Kisangani yake, ta ce jiragen drone shake da bama bamai sun…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 73 74 75 … 154 Next

Sabbin Labarai

  • Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa
  • Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe
  • Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci
  • Sabuwar Shekarar Musulunci: Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Yi Kira Da A Yawaita Addu’o’i Da Haɗin Kai

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa Labarai
  • An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha Afrika
  • Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki Afrika
  • Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela Amurka
  • Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya Afrika
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
  • Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.