Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya Afrika
Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa Afrika
Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin Najeriya Kiwon Lafiya
Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar Afrika
Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark
Published: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark
Published: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar DenmarkPublished: January 21, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ba zai yi amfani da karfin soja don kwace tsibirin Greenland ba, da yake magana a taron tattalin arziki na duniya da ake gabatarwa a Davos, kasar Switzerland a ranar laraba. Amma ya jaddada kudurin sa na karbe ikon yankin na Denmark, kuma ya nuna alamun akwai abin da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark” »

Amurka

‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Published: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida
Published: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa GidaPublished: January 21, 2026 at 9:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan asalin kasar Venezuela da suka yi kaura suka bazu kasashen da ke yankin kudancin Amurka, sun fara tunanin ko su koma gida tun bayan hambarar da shugaba Nicolas Maduro daga mulki, inda suke fatan za’a gabatar da zaben sabuwar gwamnati bisa tsarin demokradiya wadda zata magance rugujewar tattalin arzikin kasar. A kalla Kashi…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida” »

Amurka

Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar
Published: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar
Published: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin KasarPublished: January 21, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Sham ta ce harin da kungiyar ‘yan tawayen kurdawa ta SDF ta kai wa dakarun ta da jiragen drone ya yi sanadiyar hallaka sojoji 7 ranar laraba duk da kungiyar SDF din sun musanta hakan. Wannan abu na barazanar kawo koma baya ga yarjejeniyar tsagaita wuta da bangarorin biyu suka kulla, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar” »

Afrika, Labarai

Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan
Published: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan
Published: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A SudanPublished: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hare -hare da jiragen drone sun hallaka fararen hula da dama a ciki da wajen al-Obeida da ke kwaryar kasar Sudan, yayin da kazamin yakin basasasar da ake ta fafatawa a kasar ya kara kutso kai cikin birnin da sojoji ke iko, a cewar mazauna wurin. Al- Obeida ta kasance daya daga cikin muhimman biranen…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan” »

Labarai, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu GarkuwaPublished: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an tsaro a Nigeria sun yi nasarar kubutar da mutane 62 da ‘yan ta’adda suka yi garkuwa da su, a wasu hare-hare da suka kai jihohin Kebbi da Zamfara, a yunkurin su na dakile barazanar ‘yan ta’addan a arewa maso gabashin kasar, a cewar sojojin a ranar laraba Mai magana da yawun sojojin laftanal kanal…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa” »

Najeriya, Tsaro

Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027
Published: January 21, 2026 at 9:00 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 21, 2026 By Bala Hassan No Comments on Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027
Published: January 21, 2026 at 9:00 AM | By: Bala Hassan
Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027Published: January 21, 2026 at 9:00 AM | By: Bala Hassan

An ja hankalin tsohon Shugaban Kasar Najeriya Olushegun Obasanjo kan wasu kalaman kiyayya da yake yi wa Atiku Abubakar Suvr. Lawal Jahun Chiroman Galadiman Bauchi tsohon Malamin Kwalejin kimiya da fasaha na gwamnatin tarayyar Najeriya dake Bauchi shine yayi wannan kira ga Obasanjo, a wata hira da yayi da GTA Hausa. Lawal yace Obasanjo yanzu…

Ci Gaba Da Karatu “Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027” »

Najeriya

Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani
Published: January 21, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani
Published: January 21, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na ZamaniPublished: January 21, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kafafen Sada zumunta na Zamani sun zamo Wasu wurare na samar da labaran Karya Musamman a wannan Zamani da masu ta’ammuli da kafafen Suka yawaita. Ko menene dalilin rubuta karai rayi tare da kuma hukunci Wanda ya aikata hakan. Wakilin Amurka Ke Magana a jihar Gombe Aliyu Bala Gerengi yayi mana Dubi akan wannan batu…

Ci Gaba Da Karatu “Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani” »

Labarai, Rediyo

Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump
Published: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump
Published: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba TrumpPublished: January 21, 2026 at 5:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kididdigar ma’aunin hannayen jari na manyan kasuwanni uku a Wall Street duk sun yi kasa a yau, irin asarar da rabon da Ayi ta tun watanni uku da suka wuce, saboda rage-ragen sai da hannayen jari da ake ta yi sakamakon barazanar da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi na sanyawa tarayyar Turai haraji mai…

Ci Gaba Da Karatu “Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump” »

Amurka

Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta
Published: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta
Published: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar TaPublished: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

kasar Turkiyya na gudanar da bincike game da kona tutar ta a yayin da wasu kungiyar kurdawa ke zanga-zanga a wajajen iyakar ta da kasar Sham, a daidai lokacin da sojojin Sham ke gwabza fada da dakarun kurdawa. Dakarun sojin Sham sun kara zurfafawa cikin wuraren da kurdawa ke rike da madafun iko ranar Talata,…

Ci Gaba Da Karatu “Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta” »

Tsaro

Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa
Published: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa
Published: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta HaihuwaPublished: January 21, 2026 at 5:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomi a kasar Togo sun kame tare da korar tsohon shugaban kasar Burkina Faso, Paul Henri Damiba, zuwa kasar sa ta haihuwa, bayan da gwamnati ta zarge shi da laifin yunkurin juyin mulki, kamar yadda wasu majiyoyi 2 suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters ranar Talata. Paul Henri Damiba, ya karbi ragamar mulki ne…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa” »

Afrika, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 74 75 76 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island Amurka
  • Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni
  • Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya Afrika
  • MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan Afrika
  • Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar Labarai
  • Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni Afrika
  • Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa! Afrika
  • Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.