Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka
Shugaban ƙasar Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin kasar ta sayi odar jiragen yaƙi guda huɗu daga Amurka, waɗanda za su iso Najeriya nan ba da jimawa ba, domin ƙara ƙarfafa yaƙi da rashin tsaro da ta’addanci. Tinubu ya bayyana hakan ne a yayin ganawarsa da tawagar kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a gidansa…
Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka” »

