Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayi alkawarin gyara hanyar Akwanga a jihar Nasarawa zuwa Jos a jihar Filato. Shugaban kasar yayi wannan alkawari ne yayin karbar gwamnan jahar Filato, Caleb Mutfwang wanda ya chanza sheka daga jami’iyyar PDP zuwa jami’iyyar APC mai mulki a Najeriya. Dubban jama’a ne, musamman ‘ya’yan jami’iyyar APC da suka hada…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos” »

