Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika
Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo Afrika
Wani Abu Ya Fashe A Asibitin Bagudo Dake Jihar Kebbi Tsaro
Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida Amurka
INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi Labarai

Shirin Dare 26.11.2025
Published: November 27, 2025 at 1:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Dare 26.11.2025
Published: November 27, 2025 at 1:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/1125TUEGTA2030.mp3
Rediyo

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Published: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 26, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Published: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea BissauPublished: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wasu hafsoshin soja a kasar Guinea Bissau wadda ta saba fama da juye-juyen mulki, sun bada sanarwar cewa sun kwace ikon mulkin kasar a bayan zaben shugaban kasar da aka fara gardama a kai tun kafin a sanar da sakamakon sa. Gidan rediyon Faransa na RFI ya ce sanarwar ta biyo bayan karar harbe-harbe da…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta
Published: November 26, 2025 at 4:04 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 26, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta
Published: November 26, 2025 at 4:04 PM | By: Nafisa Ahmad
Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita WutaPublished: November 26, 2025 at 4:04 PM | By: Nafisa Ahmad

Wakilin Amurka, Massad Boulos, ya ce Amurka ta gabatarwa da sassan dake yakar juna a kasar Sudan wani shiri na kulla tsagaita wuta, amma kuma babu daya daga cikin bangarorin da ya bayyana amincewarsa da shirin ya zuwa yanzu. Boulos yace duk da cewa babu wanda ya nuna rashin yarda da abubuwan dake kumshe a…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta” »

Afrika

Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya
Published: November 26, 2025 at 3:55 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 26, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya
Published: November 26, 2025 at 3:55 PM | By: Nafisa Ahmad
Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma YarjejeniyaPublished: November 26, 2025 at 3:55 PM | By: Nafisa Ahmad

A yau talata Ukraine ta bayyana goyon bayanta ga tsarin cimma yarjejeniyar zaman lafiya da kasar Rasha, amma ta ce tilas sai an warware wasu muhimman batutuwan da suke kumshe cikin shirin a tattaunawa tsakanin shugaba Volodymyr Zelensky da shugaba Donald Trump na Amurka. Wannan sako daga bitnin Kiev  na nuni da cewa matsin diflomasiyyar…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya” »

Sauran Duniya

Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari
Published: November 26, 2025 at 3:54 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 26, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari
Published: November 26, 2025 at 3:54 PM | By: Nafisa Ahmad
Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan YariPublished: November 26, 2025 at 3:54 PM | By: Nafisa Ahmad

Dazu da maraicen nan agogon Najeriya kotun koli ta kasar Brazil ta kammala bin bahasin shari’ar da aka yi ma tsohon shugaba Jair Bolsanaro game da yunkurin yin juyin mulki, abinda ya share fagen tasa keyarsa zuwa kurkuku domin ya fara zaman shekaru 27 da aka yanke masa a shari;ar. Kotun, wadda ta ki yarda…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari” »

Labarai

Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026
Published: November 26, 2025 at 3:23 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 26, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026
Published: November 26, 2025 at 3:23 PM | By: Nafisa Ahmad
Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026Published: November 26, 2025 at 3:23 PM | By: Nafisa Ahmad

Da alamun Cristioano Ronaldo zai buga ma Portugal dukkan wasanninta a gasar cin kofin kwallon kafar duniya ta shekara mai zuwa, duk da jan katin da aka ba shi lokacin da ya buge wani dan wasan Ireland da gwiwar hannu. A yau Talata hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta wallafa hukumcin dakatar da shi…

Ci Gaba Da Karatu “Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026” »

Wasanni

Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL
Published: November 26, 2025 at 12:26 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025

Posted on November 26, 2025November 26, 2025 By Bala Hassan No Comments on Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL
Published: November 26, 2025 at 12:26 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025
Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCLPublished: November 26, 2025 at 12:26 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025

Kungiyar Barcelona ta sha dukkan kawo-wuka a hanun Chelsea. A ranar Talata 25 ga watan Nuwamban 2025 aka fafata a gasar cin kofin Zakarun Nahiyar Turai UCL, na shekara 2025/26, kungiyoyin kwallon kafa na turai 18 ne suka gwabza a tsakaninsu. Inda ƙungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta lallasa Barcelona da ci uku da nema…

Ci Gaba Da Karatu “Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL” »

Wasanni

Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe
Published: November 25, 2025 at 9:26 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025

Posted on November 25, 2025November 26, 2025 By Bala Hassan No Comments on Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe
Published: November 25, 2025 at 9:26 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025
Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar GombePublished: November 25, 2025 at 9:26 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025

Uwargidan Gwamnan jihar Gombe, Hajiya Asma’u Inuwa Yahaya, ce ta kaddamar da gangamin kwanaki goma sha shidan domin fafutukar kawo karshen cin zarafin jinsi a cikin al’umma. An gudanar da taron kaddamarwar a Filin wasa na Pantami Gombe, inda taken wannan shekarar ya kasance: “Mu hadu guri ɗaya don kawo ƙarshen cin zarafin mata da…

Ci Gaba Da Karatu “Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya
Published: November 25, 2025 at 8:38 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025

Posted on November 25, 2025November 25, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya
Published: November 25, 2025 at 8:38 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025
Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A NajeriyaPublished: November 25, 2025 at 8:38 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025

Hukumar abinci ta Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ta ce hare-haren ‘yan bindiga a yankin Arewacin Najeriya zai haddasa bala’in rashin abinci da ya fi na ko’ina muni a Nahiyar Afirka a cikin shekara mai zuwa. A wani rahoton da hukumar ta wallafa yau Talata, ta yi kiyasin cewa mutane kimanin miliyan 35 zasu iya fuskantar…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya” »

Labarai, Najeriya

An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi
Published: November 25, 2025 at 8:00 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 25, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi
Published: November 25, 2025 at 8:00 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar KebbiPublished: November 25, 2025 at 8:00 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaban Najeriya ya bada sanarwar cewa an kwato dukkan ‘yan mata 24 da aka sace daga wata makarantar sakandaren mata ta gwamnati dake Jihar Kebbi a Arewa maso yammacin kasar. An sace wadannan dalibai mata ne a ran 17 ga watan Nuwamba, inda a lokacin ‘yan sanda suka ce su 25 aka sace. Wata sanarwar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 129 130 131 … 138 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
  • Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro
  • Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe Najeriya
  • Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya Afrika
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Alhamis 11.20.2025 Rediyo
  • Kungiyar ECOWAS Ta Koka Game Da Yawan Juyin Mulki A Kasashen Afirka Afrika
  • Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki Labarai
  • ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.