Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Wasu hafsoshin soja a kasar Guinea Bissau wadda ta saba fama da juye-juyen mulki, sun bada sanarwar cewa sun kwace ikon mulkin kasar a bayan zaben shugaban kasar da aka fara gardama a kai tun kafin a sanar da sakamakon sa. Gidan rediyon Faransa na RFI ya ce sanarwar ta biyo bayan karar harbe-harbe da…
Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau” »
Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta
Wakilin Amurka, Massad Boulos, ya ce Amurka ta gabatarwa da sassan dake yakar juna a kasar Sudan wani shiri na kulla tsagaita wuta, amma kuma babu daya daga cikin bangarorin da ya bayyana amincewarsa da shirin ya zuwa yanzu. Boulos yace duk da cewa babu wanda ya nuna rashin yarda da abubuwan dake kumshe a…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta” »
Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya
A yau talata Ukraine ta bayyana goyon bayanta ga tsarin cimma yarjejeniyar zaman lafiya da kasar Rasha, amma ta ce tilas sai an warware wasu muhimman batutuwan da suke kumshe cikin shirin a tattaunawa tsakanin shugaba Volodymyr Zelensky da shugaba Donald Trump na Amurka. Wannan sako daga bitnin Kiev na nuni da cewa matsin diflomasiyyar…
Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya” »
Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari
Dazu da maraicen nan agogon Najeriya kotun koli ta kasar Brazil ta kammala bin bahasin shari’ar da aka yi ma tsohon shugaba Jair Bolsanaro game da yunkurin yin juyin mulki, abinda ya share fagen tasa keyarsa zuwa kurkuku domin ya fara zaman shekaru 27 da aka yanke masa a shari;ar. Kotun, wadda ta ki yarda…
Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari” »
Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026
Da alamun Cristioano Ronaldo zai buga ma Portugal dukkan wasanninta a gasar cin kofin kwallon kafar duniya ta shekara mai zuwa, duk da jan katin da aka ba shi lokacin da ya buge wani dan wasan Ireland da gwiwar hannu. A yau Talata hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta wallafa hukumcin dakatar da shi…
Ci Gaba Da Karatu “Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026” »
Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL
Kungiyar Barcelona ta sha dukkan kawo-wuka a hanun Chelsea. A ranar Talata 25 ga watan Nuwamban 2025 aka fafata a gasar cin kofin Zakarun Nahiyar Turai UCL, na shekara 2025/26, kungiyoyin kwallon kafa na turai 18 ne suka gwabza a tsakaninsu. Inda ƙungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta lallasa Barcelona da ci uku da nema…
Ci Gaba Da Karatu “Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL” »
Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe
Uwargidan Gwamnan jihar Gombe, Hajiya Asma’u Inuwa Yahaya, ce ta kaddamar da gangamin kwanaki goma sha shidan domin fafutukar kawo karshen cin zarafin jinsi a cikin al’umma. An gudanar da taron kaddamarwar a Filin wasa na Pantami Gombe, inda taken wannan shekarar ya kasance: “Mu hadu guri ɗaya don kawo ƙarshen cin zarafin mata da…
Ci Gaba Da Karatu “Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe” »
Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya
Hukumar abinci ta Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ta ce hare-haren ‘yan bindiga a yankin Arewacin Najeriya zai haddasa bala’in rashin abinci da ya fi na ko’ina muni a Nahiyar Afirka a cikin shekara mai zuwa. A wani rahoton da hukumar ta wallafa yau Talata, ta yi kiyasin cewa mutane kimanin miliyan 35 zasu iya fuskantar…
Ci Gaba Da Karatu “Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya” »
An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi
Shugaban Najeriya ya bada sanarwar cewa an kwato dukkan ‘yan mata 24 da aka sace daga wata makarantar sakandaren mata ta gwamnati dake Jihar Kebbi a Arewa maso yammacin kasar. An sace wadannan dalibai mata ne a ran 17 ga watan Nuwamba, inda a lokacin ‘yan sanda suka ce su 25 aka sace. Wata sanarwar…
Ci Gaba Da Karatu “An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi” »

