Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu
Gwamnan Jihar Gombe, ya bayar da umarnin rufe dukkan makarantun jihar daga yanzu zuwa ranar Juma’a, 28 ga Nuwamba, 2025. Shugaban Hukumar ilimi matakin farko a Jihar Gombe, wato SUBEB, Farfesa Esrom Jocthan Toro, ne ya isar da umarnin gwamnan yayin taro da ya gudanar da dukkan Sakatarorin Ilimi na ƙananan hukumomi a ofishinsa. Farfesa…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu” »

