Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama
Hare-haren da jiragen yaki marasa matuka suka kai birnin Goma da ke gabashin Kongo a ranar Laraba, inda suka kashe akalla mutane uku ciki har da wani ma’aikacin agaji dan kasar Faransa, wanda shi ne hari na farko da aka kai a birnin tun bayan da ‘yan tawayen AFC/M23 suka kwace birnin a bara, a…
Ci Gaba Da Karatu “Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama” »

