Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Likitoci Masu Neman Kwarewa Zasu Shiga Yakin Aiki Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci Afrika
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan Labarai
Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Yakin Rasha Da Ukrain Babban Kalubale Ne Ga Kasashen Turai Labarai
Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba Afrika
Sama da mutane dubu 500 ne yanbindiga suka kora daga gidajensu a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya

Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran Iran
Published: March 6, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran Iran
Published: March 6, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran IranPublished: March 6, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump, ya fada Alhamis din nan cewa, yana da hakkin tsoma baki kan wadda Iran zata zaba a zaman shugaban kasarta, yayinda yakin yake kara tsanani, inda jiragen yakin Amurkan dana Isra’il suke ci gaba da kai hare hare a fadin kasar Farisan, su kuma kasashe dake yankin Gilf suke fuskantar sabbin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi
Published: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Posted on March 5, 2026March 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi
Published: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026
Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji SufiPublished: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

A ci gaba da tallafawa wa al’umar musulmai a fadin duniya don su samu saukin rayuwa musamman wannan lokaci na watan Ramadan wata mai alfarma watan da ake neman falalar Ubangiji. Alh Al’mustapha Haji Sufi Hasken Matasan Arewa da ke jihar Bauchi Arewa maso gabas a Najeriya ya taimaka wa Zawiya da Marayu da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi” »

Labarai

Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari
Published: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari
Published: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba KyariPublished: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar kotun tarayya da ke Abuja a Najeriya ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a James Omotosho ta wanke tare da sallamar dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda Abba Kyari daga tuhume-tuhume guda 23 na zargin kin bayyana kadarori kamar yadda gidan talabijin na TVC ya rawaito. Hukumar NDLEA ce ta shigar da karar, inda ta tuhumi Kyari tare…

Ci Gaba Da Karatu “Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana
Published: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Posted on March 5, 2026March 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana
Published: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026
Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na BanaPublished: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Ateta na kokarin kafa wani sabon tarihi na lashe kofin firimiya karon farko cikin shekaru 24. Arsenal ta kara tazaran maki Bakwai tsakanin ta Manchester City a gasar firimiya lig na kasar Ingila a bana. Wannan lamari na zuwa ne bayan da Arsenal ta ci gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana” »

Wasanni

Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage
Published: March 5, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage
Published: March 5, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man JiragePublished: March 5, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matatar mai ta Dangote a Najeriya ta fitar da takardun kwangila don sayar da man gas da man jirgin sama, a cewar wani dan kasuwa. Dangote yace Zai saki gangar mai na jiragen sama tan 44,000 don a yi lodin shi ranar 20 zuwa 22 ga wannan Watan sannan kuma zai saki a kalla gangar…

Ci Gaba Da Karatu “Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Najeriya

Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo
Published: March 5, 2026 at 7:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo
Published: March 5, 2026 at 7:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar CongoPublished: March 5, 2026 at 7:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Zaizayar kasa, da ta auku ranar Talata bayan ruwan sama mai yawa yayi sanadiyar mutuwar mutane 200 a cibiyar ma’adanin coltan ta Rubaya dake gabashin Jamhuriyar Demokradiyar Congo, a cewar ma’aikatar ma’adanai ta kasar a ranar Laraba. Wani babban jami’i daga kungiyar ‘yan tawaye na AFC da M23 dake rike da madafun ikon Wurin hakar…

Ci Gaba Da Karatu “Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar
Published: March 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar
Published: March 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na BiyarPublished: March 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yaki tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran ya shiga kwana na biyar. Ana ci gaba da musayar wuta. A jiya Amurka ta nutsar da jirgin ruwan yakin Iran a wajajen kogin Srilanka. Iran kuma na gab da zabar wanda zai maye gurbin Ayatollah Ali Khameni, wanda ake sa ran dan sa Mojtaba ne zai gaje shi….

Ci Gaba Da Karatu “Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar
Published: March 4, 2026 at 7:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar
Published: March 4, 2026 at 7:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A JiharPublished: March 4, 2026 at 7:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Awani taron manema labarai a Minna Kwamishinan Ma’aikatar Kasa da safiyo na Jihar Barista Bello Muhammad Agwara yace wadanda aka soke lasisin nasu sun kasa cika ka’idojin da Gwamnatin Jihar ta basu na bunkasa filayen cikan wa,adin da aka dibar masu, Wadan nan filaye guda 20 dai Akwai kimanin yawan hekta ko kadada kimanin 40,000…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar” »

Labarai

Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa
Published: March 4, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa
Published: March 4, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan MajalisaPublished: March 4, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Talata wata kotu a kasar Tunisa ta daure wani babban dan kasuwa da yafi kowa kudi a kasar, Marouan Mabrouk, sakamokon kama shi da laifin aikata almundahana, sannan kuma ta aike da tsohon firayim minista da wasu ‘yan majalisa na da, da dama sakamakon yadda suka tafiyar da tuhumar. Mabrouk, wanda siriki ne…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan KudiPublished: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya zabi Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi bayan da ya jagoranci gyara bangaren haraji na kasa, a cewar fadar shugaban kasar ranar Talata. Oyedele, mai shekaru 50 da haihuwa, wanda da shine shugaban kwamitin shugaban kasa kan kasafin kudi da sabbin sauye-sauyen haraji, ya maye gurbin oris…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi” »

Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 47 48 49 … 151 Next

Sabbin Labarai

  • Likitoci Masu Neman Kwarewa Zasu Shiga Yakin Aiki
  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
  • Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama Afrika
  • Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
  • An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja Afrika
  • Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo” Labarai
  • Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
  • Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine Labarai
  • Hamas Ta Kwance Damara Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.