Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai Labarai
Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya Afrika
Wani Bincike Ya Nuna Cewar Da Wuya Iran Ta Bude Mashigin Hormuz Afrika
Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu, Wasanni
Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba Labarai

Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu
Published: February 21, 2026 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu
Published: February 21, 2026 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A KotuPublished: February 21, 2026 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Brazil, Luiz Inacio Lula da Silva, ranar juma’a yace ya kamata a gurfanar da hambararren shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro a kasar sa, ba a wata kasa daban ba. A farkon shekarar nan ne dakarun Amurka suka cafke Maduro a fadar sa dake Caracas, babban birnin kasar, suka kai shi birnin New York,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu” »

Afrika, Amurka, Siyasa

Iran Zata Mayarwa Amurka Martani
Published: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Mayarwa Amurka Martani
Published: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Mayarwa Amurka MartaniPublished: February 21, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Jumu’a ministan harkokin wajen Iran ya ce yana sa ran fara shirya takardar mai da martani nan da ‘yan kwanaki, biyo bayan tattaunawa kan makamashin nukiliya da Amurka a wannan makon, yayin da shugaba Donald Trump ya ce yana duba yiwuwar kai harin soji. Wasu Jami’an Amurka biyu sun shaidawa kamfanin dillancin labarai…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Mayarwa Amurka Martani” »

Amurka, Sauran Duniya, Tsaro

Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A Somaliya
Published: February 21, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A Somaliya
Published: February 21, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A SomaliyaPublished: February 21, 2026 at 7:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsarin shirin bada tallafin abinci na Majalisar Dinkin Duniya ya ce abincin da ya ke kaiwa kasar Somalia don ceto mutanen kasar daga kangin yunwa Zai iya tsayawa cak nan da zuwa watan Afrilu, idan ba’a samu kudaden da za’a ci gaba da bada tallafin ba, abinda ka iya jefa miliyoyin mutane cikin halin ha’ula’i…

Ci Gaba Da Karatu “Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A Somaliya” »

Sauran Duniya

‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara
Published: February 21, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara
Published: February 21, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar ZamfaraPublished: February 21, 2026 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 50 ne suka rasa rayukansu sakamakon harin da ‘yan bindiga suka kai wani kauye a jihar Zamfara, tare da sace mata da yara da yawa, a cewar wani dan majalisa da ya zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters a jiya Jumu’a. Hamisu A Faru, dan majalisa mai wakiltar Bukkuyum ta kudu…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara” »

Najeriya, Tsaro

Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje
Published: February 21, 2026 at 5:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje
Published: February 21, 2026 at 5:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen WajePublished: February 21, 2026 at 5:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Ranar Jumu’a kotun kolin Amurka ta soke wasu harajin kayan fito da shugaba Donald Trump ya kakabawa kayan da ake shigo da su daga wasu kasashe. Kotun ta ce ya zarce gona da iri wajen yin amfani da dokar da aka tanada don ayyana dokar ta baci a kasa. Alkalan kotun kolin sun kasu…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje” »

Amurka, Sana'o'i

Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi
Published: February 21, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi
Published: February 21, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da AyyukanyiPublished: February 21, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar kasuwanci a kasar Afirka ta kudu ta ce ranar Juma’a zata kalubalanci rufe kamfanin sikari na Tongaat Hulett, inda ta yi gargadin za’a samu babban koma baya a fannin samar da ayyuka, noma da kuma masana’antar sikari ta kasar. Kamfanin na Tongaat Hulett mai shekaru 134, na daya daga cikin kamfanonin sikari mafi girma…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi” »

Afrika, Sana'o'i

An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya
Published: February 21, 2026 at 4:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya
Published: February 21, 2026 at 4:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar TunisiyaPublished: February 21, 2026 at 4:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kotu a kasar Tunisia ta aike da wani dan majalisa gidan wakafi har zuwa wata takwas saboda wallafe-wallafen da ya yi a kafofin sada zumunta na batanci ga shugaban kasar Kais Saied. Dan majalisar mai suna Ahmad Saidani, wanda da yake goyon bayan shugaban kasar, ya sauya ra’ayin sa, inda ya zargi shugaban kasar da…

Ci Gaba Da Karatu “An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya” »

Afrika, Siyasa

Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen
Published: February 20, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen
Published: February 20, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin KasashenPublished: February 20, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Duk da karin rashin jituwa da ake gani tsakanin gwamnatin Donald Trump da kuma Faransa, Amurkawa suna tururuwa zuwa Faransa, inda a bara kasar ta ga karin masu ziyara daga Amurka da kamar kashi 17 cikin dari, kamar yadda ma’aikatar kula da harkokin yawon bude ido ta fada ranar Alhamis. Karin Amurkawa da suka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen” »

Amurka, Sauran Duniya

An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe
Published: February 20, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe
Published: February 20, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar ZimbabwePublished: February 20, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Zimbabwe, hukumomin kiwon lafiya a kasar Ranar Alhamis suka fara bada allurar rigakafin kamuwa da cuta mai karya garkuwar jiki ko HIV/AIDS da turanci, ana kiran maganin Lenacapavir, wadda ya sanya kasar dake kudancin Afirka ta zama ta farko a fadin duniya da fara amfani dashi ga al’umma, a kokarin da take yi na…

Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe” »

Kimiya, Labarai, Sauran Duniya

Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar
Published: February 20, 2026 at 1:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar
Published: February 20, 2026 at 1:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A KasarPublished: February 20, 2026 at 1:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen Guinea Bissau ya ce gwamnatin kasar ta tsaida binciken kiwon lafiya da gwamnatin Donald Trump ta dauki nauyinsa, da nufin auna tasirin da kuma abunda ka iya faruwa da wadanda aka yi wa allurar rigakafin shawara ko hepatitis B da turanci, da kuma yadda hakan yake kuma shafar wadanda suke fama da…

Ci Gaba Da Karatu “Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 47 48 49 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg Afrika
  • Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
  • ‘Yan Bindiga Sun Jikkata Mutane A Arewacin Kasar Benin Afrika
  • Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
  • “Hotuna” An Sako Daliban Makarantar St. Mary’s Su 100 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Cutar Zazzabin Lassa Tayi Ajalin Mutum 1 Yayinda Mutane 11 Suka Kamu A Jihar Gombe Najeriya
  • Masu Hakar Ma’adanai 37 Sun Mutu A Jihar Filato Bidiyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.