Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
‘Yan Bindiga Sun Jikkata Mutane A Arewacin Kasar Benin Afrika
‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka  Labarai
Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi Labarai

Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
Published: February 11, 2026 at 7:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026

Posted on February 11, 2026February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
Published: February 11, 2026 at 7:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026
Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin LumanaPublished: February 11, 2026 at 7:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026

Ranar Talata Shugabanni a kasar Australia sunyi kira ga jama’a da su kai zuciya nesa, tare da kiran a gudanar da zanga zanga a cikin lumana, bayan da arangama ta barke a birnin Sydney, tsakanin ‘Yan sanda da masu zanga zangar nuna adawa da ziyarar da shugaban Isra’ila Isaac Herzog ya kai kasar. ‘Yan sandan…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
Published: February 11, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
Published: February 11, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da UkrainePublished: February 11, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Afirka ta kudu, Cyril Ramaphosa ya bayyana goyo bayan kasarsa kan kokarin da ake yi na kawo karshen yaki tsakanin Rasha da Ukraine, a lokacin wata tattaunanawar da suka yi da shugaban Rasha Vladimir Putin ta woyar tarho ranar talata, kamar yadda ofishin shugaba Ramaphosa ya fada. “Haka nan shugabannin biyu sun tattauna bukatar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
Published: February 11, 2026 at 6:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
Published: February 11, 2026 at 6:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani SansaniPublished: February 11, 2026 at 6:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A wani rahoto da kamfanin dillancin labarai Reuters ya bayar, yace Ethiopia ko Habasha ta bude wani sansani cikin sirri inda ake horas da dubban dakarun wucin gadi na RSF a sudan, mataki da yake kara nuni da yadda yakin na Sudan ya kara janyo tsoma bakin manyan kasashe daga Afirka da kuma gabas ta…

Ci Gaba Da Karatu “Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura
Published: February 11, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura
Published: February 11, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’uraPublished: February 11, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata majalisar dattawan Najeriya ta amince da hukumar zabe ta tura sakamakon zabe nan take ta na’ura, mataki da a baya taki amincewa dashi, bayan da ta fuskanci matsin lamba daga kungiyoyin kwadago, kungiyoyin farar hula, da lauyoyi, wadanda suke kokarin ganin sun hana magudin zabe. A makon jiya wakilan majalisar suka ki amincewa…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
Published: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026

Posted on February 10, 2026February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
Published: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026
Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan GwamnaPublished: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 11, 2026

Uwargidan Gwamnan jihar Gombe, Hajiya Dakta Asma’u Inuwa Yahaya,ta jagoranci wani muhimmin taron wayar da kai da nufin ƙarfafa matakan dakilewa da kuma sauya ɗabi’un zamantakewa domin kawo ƙarshen cin zarafin mata da ‘yan mata. An gudanar da taron ne a Cibiyar Ilimi wato (Education Resource Centre) da ke Tashan Dukku a birnin Gombe, tare…

Ci Gaba Da Karatu “Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna” »

Labarai, Najeriya

Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
Published: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
Published: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta IntanetPublished: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar dattawa ta amince da tura sakamakon zabe kai tsaye da kuma hannu da hannu Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince da amfani da hanyoyin yanargizo da na hannu wajen tura sakamakon zabe, bayan sabani da muhawara kan tanadin tura sakamako kai tsaye. Madogara NTA News

Labarai, Najeriya

Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 10, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran GadoPublished: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Yeriman Ingila Williams, wanda shine babban dan sarkin Ingila na yanzu Charles, ya gana da Yeriman Saudiyya mai jiran gado, Mhammed Bin Salman, a fara ziyarar kwanaki uku a madadin gwamnatin Britaniya domin karfafa dangantaka tsakanin kasshen biyu. Ziyarar da masarautar Ingilan take yi, ta biyo bayan ziyarar da ministan kudi na Ingila ya kai…

Ci Gaba Da Karatu “Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado” »

Amurka, Labarai, Nishadi

Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
Published: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
Published: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar AustraliaPublished: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubban mutane ne suka yi zanga zanga fadin kasar Australia ranar Litinin, domin nuna adawa da fara ziyarar da shugaban jeka nayika na Isra’ila Isaac Herzog yake yi a wasu biranen kasar, domin karfafa dangantaka da jajantawa yahudawan dake kasar bayan mummunar harin da aka kai musu a bara. Herzogg ya kai ziyara Australia cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata
Published: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata
Published: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba MataPublished: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bangladesh ta sami rangwamen harajin da Amurka ta aza mata zuwa kashi 19 cikin dari, karkashin wata yarjejeniyar cinikayya da kasashen biyu suka rattabawa hannu ranar Litinin, wanda ya dauke haraji kan wasu sutura da aka hada da kayayyaki daga Amurka. Shugaban gwamnatin Bangladesh na wucin gadi Mohammed Yunis, yace Amurka ta amince a bullo…

Ci Gaba Da Karatu “Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata” »

Labarai, Sauran Duniya

Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Published: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Published: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin JordanPublished: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar litinin, Britaniya tayi kira ga Isra’ila ta janye shawarar da ta yanke na fadada iko a yammacin kogin Jordan, furuci da ya saka ta cikin jerin kasashen Saudiyya da hadaddiyar daular larabawa wajen sukar matakin na Israila. “Britaniya da kakkausr lafazi ta soki shawarar da majalisar tsaron Israila ta yanke ranar Lahadi na fadada…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan” »

Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 56 57 58 … 141 Next

Sabbin Labarai

  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Ga Watan Ramadan A Najeriya Da Nijar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
  • Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote Labarai
  • Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka. Najeriya
  • EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
  • Majalisar Wakilai Ta Rikon Kwaryar Nijar Ta Gudanar Da Zama Karo Na Biyu Afrika
  • Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPP Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.