Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci Afrika
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa Amurka
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki Afrika
  • Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe Afrika
Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2 Sauran Duniya
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika
EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
“Hotuna” An Sako Daliban Makarantar St. Mary’s Su 100 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington Amurka

Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5
Published: December 9, 2025 at 4:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 9, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5
Published: December 9, 2025 at 4:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5Published: December 9, 2025 at 4:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Hukumar kula da rayuwar dabbobi ta majalisar dinkin duniya da masu kare hakkin dabbobi na Afurka sun nuna damuwa ga yanda Jakuna ke matukar raguwa a duniya, saboda kashe su da a ke yi don samun nama da kuma amfani da fatar su wajen magani da ‘yan kasar Sin ke amfani da shi. A gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5” »

Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin
Published: December 9, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin
Published: December 9, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji BeninPublished: December 9, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na tura dakarun Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin domin tallafa wa kokarin dawo da zaman lafiya bayan yunƙurin juyin mulki da aka yi. Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ne ya sanar da amincewar a zaman majalisar ranar Talata, inda ’yan majalisa suka kada kuri’a gaba ɗaya…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin” »

Labarai

ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma
Published: December 9, 2025 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma
Published: December 9, 2025 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta YammaPublished: December 9, 2025 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta ayyana dokar ta ɓaci a yankin. Shugaban ƙungiyar ta ECOWAS, Omar Touray, ne ya sanar da hakan a ranar Talata, yayin zaman taron majalisar tsaro na 55, na matakin ministoci a Abuja. An kira taron ne saboda jerin juyin mulki da yunkurin tayar da hankula da…

Ci Gaba Da Karatu “ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma” »

Afrika

Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba
Published: December 9, 2025 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba
Published: December 9, 2025 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu BaPublished: December 9, 2025 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Rundunar Sojin Saman Najeriya ta Bayyana cewa Jirgin ta yana kan hanyar zuwa Portugal ne ba aikin leken asiri ba. Rundunar sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta tabbatar da cewa jirginta kirar C-130, wanda aka tilasta sauka a Burkina Faso, na kan aikin jigilar jirgi zuwa ƙasar Portugal ne  ba wani aikin ɓoye ko sirri…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba” »

Afrika

Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025:
Published: December 9, 2025 at 9:17 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 9, 2025 By Bala Hassan No Comments on Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025:
Published: December 9, 2025 at 9:17 AM | By: Bala Hassan
Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025:Published: December 9, 2025 at 9:17 AM | By: Bala Hassan

Maduka Okoye na shirin maye gurbin Stanley Nwabali a gasar AFCON 2025: Eric Chelle yana da shakku kan mai tsaron Stanley Nwabali a gasar cin kofin kasashen Afirka AFCON 2025. Super Eagles ta na fuskantar wani babban gibi kafin gasar AFCON, yayin da mai tsaron gida Stanley Nwabali wanda aka zaba a matsayi na daya…

Ci Gaba Da Karatu “Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025:” »

Wasanni

Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 9, 2025 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 9, 2025 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida BaPublished: December 9, 2025 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Burkina Faso ta tsare sojojin Najeriya 11, ta kuma kwace jirgin saman NAF saboda shiga kasar ba bisa ka’ida ba. Gwamnatin sojin Burkina Fason ce, ta tabbatar da tsare jami’an sojan Najeriya 11 tare da kwace wani jirgin dakon kaya na rundunar sojin saman Najeriya (NAF) bayan ya shiga sararin samaniyar kasar ba tare da…

Ci Gaba Da Karatu “Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba” »

Afrika

Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato
Published: December 9, 2025 at 5:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato
Published: December 9, 2025 at 5:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar SakkwatoPublished: December 9, 2025 at 5:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Sojoji sun kashe ’yan bindiga da suka yi wa ’yan kasuwa kwanton-bauna a Sabon Birni. Sojoji sun kashe akalla ’yan bindiga 13 a Sabon Birni, Jihar Sakkwato, bayan sun kai dauki ga ’yan kasuwar da aka yi wa kwanton-bauna a hanyar Tarah–Karawa da safiyar Litinin. ’Yan bindigar sun tare ’yan kasuwar ne da misalin 8:00…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato” »

Labarai

Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi
Published: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi
Published: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – TshisekediPublished: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Shugaba Felix Tshisekedi na kasar Kwango ta Kinshasa, ya zargi Rwanda da laifin karya alkawarin da ta dauka karkashin yarjejeniyar zaman lafiyar da Amurka ta kulla tsakaninsu, da nufin kawo karshen yakin shekara da shekaru a gabashin wannan kasa mai dimbin arzikin ma’adinai. Shugaba Tshisekedi yayi wannan zargi a jawabin da yayi gaban ‘yan majalisar…

Ci Gaba Da Karatu “Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi” »

Labarai

Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne
Published: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne
Published: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi NePublished: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Wani kwamiti na Majalisar Dinkin Duniya ya roki Britaniya da Mauritius da kada su rattaba hannu kan wata yarjejeniyar da suka kulla game da makomar jerin tsibiran Chagos dake tekun Indiya, yana mai cewa yin hakan zai jaddada abinda aka jima ana yi ne na keta hakkin asalin mutanen wadannan tsibirai. Wannan yarjejeniyar da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne” »

Labarai

Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin
Published: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin
Published: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A BeninPublished: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Hukumomin Jamhuriyar Benin, sun fada jiya litinin cewa hare-haren da jiragen saman yaki na Najeriya suka kai sune suka gurgunta yunkurin juyin mulki a kasar, inda sojoji masu bore suka yi kokarin kama shugaba Patrice Talon. Sojoji masu yunkurin juyin mulkin sun samu isa dab da Shugaba Talon, wanda ya gane ma idanunsa ba-ta-kashi tsakaninsu…

Ci Gaba Da Karatu “Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 135 136 137 … 155 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa
  • Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira
  • Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta Afrika
  • Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami Najeriya
  • Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran Afrika
  • NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A Najeriya Rediyo
  • Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20 Afrika
  • Najeriya: Ta Aiwatar Da Tsarin Ba Aiki Ba Albashi Ga Ma’aikata Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.