An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama wani likita da ake zargi da jigilar kayan magani daga Jihar Sokoto zuwa wasu kungiyoyin masu garkuwa da mutane da ke aiki a sassan jihar Kwara. An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da aka wallafa a shafin Facebook na gidan Gwamnatin Jihar Kwara a ranar…
Ci Gaba Da Karatu “An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda” »

