Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum
A Jamhuriyar Nijar ‘yayan hambararren shugaban kasa Mohamed Bazoum sun bayyana damuwa dangane da yadda ake ci gaba da tsare mahaifansu sama da shekaru 2 bayan kifar da shi daga karaga. A cewarsu dukkan abubuwan da a ke zargin bayansu da shi ba su da tushe saboda haka su ke kiran kasashen duniya su dubi…
Ci Gaba Da Karatu “Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum” »

