Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC Labarai
Gwamnatin Gombe Zata Inganta Samar Da Wuta Wajen Amfani Da Hasken Rana Kimiya
Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya Labarai
Kasar Namibiya Tayi Watsi Da Yarjejeniya Tsakanin Ta Da Kamfanin Total Labarai
‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro

Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka
Published: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka
Published: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A AmurkaPublished: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu bincike a kasar Amurka sun ce wani sabon magani da ake gwajinsa, yana rage kitsen dake toshe manyan jijiyoyin jini a jikin mutanen da duk da cewa suna shan maganin rage kitsen, ba ya kawar musu da kasadar samun ciwon zuciya. Duk da cewa har yanzu ana gwajin wannan kwayan maganin ne, amma masanan…

Ci Gaba Da Karatu “Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka” »

Amurka, Kiwon Lafiya

Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya
Published: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya
Published: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita NukiliyaPublished: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban sakataten MDD, Antonio Guterres, ya bayyana kawo karshen yin aiki da Yarjejeniyar Takaita Makaman Nukiliya a tsakanin Amurka da Rasha a zaman wani mawuyacin lokaci mai hatsari ga duniya, yana mai kira ga kasashen biyu da su gaggauta kulla wata sabuwar yarjejeniyar da zata maye gurbinta. Yarjejeniyar, wadda aka fi sani da lakabinta na…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya” »

Amurka, Labarai

Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman
Published: February 5, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman
Published: February 5, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar OmanPublished: February 5, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da Iran sun yarda zasu tattauna gobe Jumma’a a kasar Oman, a cewar jami’an kasashen biyu, sai dai kuma har yanzu ba su cimma daidaituwa a kan nacewar da Amurka take yi cewa lallai tattaunawar ta hada har da makamai masu linzami na Iran, yayin da ita kuma take cewa shirinta na nukiliya kawai…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman” »

Amurka, Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A NajeriyaPublished: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe mutane kimanin 100 a wasu hare-haren da suka kai kan wasu kauyuka biyu a yankunan tsakiya da kuma arewacin Najeriya, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da neman mutanen da suka kubuta da rayuka suke kuma farautar ‘yan bindigar. A jihar Kwara dake yankin tsakiyar Najeriya, ‘yan bindiga sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanaiPublished: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Donald Trump na son samar da kungiya mai muhimmanci ta kasuwancin ma’adanai da ‘yan kawancen ta, wadda zata yi amfani da harajin kudin fito don kula da kayyadaddun farashi mafi kankanta, kuma su samu kariya kan yadda kasar China ke cika kasuwa da kaya don dakilai abokan hamayyar kasuwanci. A ranar Laraba, mataimakin Shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya
Published: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya
Published: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar LibyaPublished: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe dan Mu’ammar Gaddafi a gidan sa da ke garin Zintan, wanda yake da nisan mil 85 tsakanin sa da Tripoli, babban birnin kasar Libya. Ofishin Saif al-Islam dan tsohon shugaban kasar Libya Mu’ammar Gaddafi, sun ce ya rasu sakamakon artabu da suka yi da wasu ‘yan bindiga su hudu, da suka…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya” »

Afrika, Labarai

Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kawowa yanzu dai yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 a ciki harda wasu Jami,an tsaron yanbanga sama da goma da aka kona su kurmus, Acikin daren jiya talata ne dai maharan dauke da manyan da ake zaton Yan Kungiyar jihadi ne na ISWAP suka auka garin woro…

Ci Gaba Da Karatu “Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170” »

Najeriya

Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar ChinaPublished: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

kamfanin man fetur na Nigeria NNPC, na tattaunawa da wani kamfani a kasar China kan daya daga cikin matatun man fetur na kasa, a cewar shugaban NNPC a ranar Laraba. Shugaban kamfanin NNPC, Bayo Ojulari, yace kamfanin na neman kwararru a matsayin abokan kasuwanci na hannun jari don su farfado da matatun man kamfanin 4,…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China” »

Labarai, Najeriya

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A NajeriyaPublished: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yan bindiga sun hallaka mutane 162 a hare-hare da suka kai kauyuka a yammacin Nigeria, a cewar wani dan majalisa. Wannan na daga cikin hare-hare mafi muni a watanni baya-bayannan. An kai harin ne kauyukan Woro da Nuku a jihar Kwara da daren ranar Talata, a cewar dan majalisa me wakiltar yankin, Muhammad Umar Bio….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure
Published: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026

Posted on February 4, 2026February 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure
Published: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026
An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin AurePublished: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026

Kotu ta yanke hukuncin kisa ga barawon da ya kashe Mai Babur a hanyar Estate a jihar Bauchi dake Arewa maso gabas a Najeriya. Babban Kotun Jihar Bauchi mai lamba hudu, karkashin jagorancin Mai Shari’a Aliyu Baba Usman, ta yanke wa wani mutum mai suna Mamuda Zakariyau hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kashe wani…

Ci Gaba Da Karatu “An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 21 22 23 … 102 Next

Sabbin Labarai

  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
  • Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
  • An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi
  • Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026. Wasanni
  • Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran Sauran Duniya
  • Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi Labarai
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.